passed away from complications of an illness on May 21
with family and loved ones close by his side.
This is unfortunately the second obituary that I've struggled to write in less than a year
The first almost a year ago being my Momma
I want to do justice to the kind of man he was
I know in my heart that he is happy and content with his new life with my Momma
gentle soul that would tell you exactly how it was
but make you feel loved and accepted at the same time
He was the kind of man who would bring my mom home little presents every day
to the point that my mom would have to tell him to stop because there was no more room in their cozy little home
He was the kind of man who somehow found the time and way
being paralyzed to buy me a beautiful pendant for my Mom's ashes
He and Petey would go to work everyday together at Cemetery in Bellevue
where Petey would run and play while Tad worked
These were some of Tad's favorite memories of his little Petey
I love to think that he and Tad are up there playing an endless game of ball in a beautiful field.
Tad always seemed to know a little bit about everything
It was crazy how you could mention something and get the complete history on the item or subject
He loved to share his knowledge with his grandkids
He adored his grandkids and great grandkids
and loved spending time with them tinkering with tools
He loved taking the kids for 4-wheeler rides and picnics
discovering new places to go and new adventures
The grandkids always looked forward to the summers and spending time with their Papa Tad
He loved sharing new food combinations with them too
Tad was in an accident about a year and a half ago in Twin Falls while waiting for Mom to have her chemo
that left him paralyzed from the waist down
We moved he and Mom here to Idaho Falls after Mom's fight with cancer was done so they could live out her final days together
Tad stayed on at Cascadia/Tetonia Care Center here in Idaho Falls after Mom's passing where he made the most beautiful friends
He touched everyone's hearts that he got to know like Kelly “that rhymes with smelly,” (that was their little joke)...probably his favorite activities leader all around
They had worm painting activities and so much more FUN stuff
It was always a good laugh to hear what they were doing week to week
All the wonderful nurses that took care of him on a daily basis
that he would greet and ask how their day was going as we would travel down the hallways
Always telling me little stories about each one of them because all of them were his dear friends and he cared about their lives and struggles
I know he was deeply loved and admired by all.
Tad worked in construction most of his life
He had the pleasure of working for his best friend and boss
Scott and Colby were his dear friends that took care of him at times and kicked him in the rear at others times
I have enormous respect and gratitude for Scott and his family for supporting all of us through this most difficult time
Thank you for being there for all of us and being a great friend to Tad
Tad always said “those are good people
you don't find many like that anymore these days!” He had a very special place in his heart for Colby
Tad always talked about how he loved teaching and mentoring him and what a good kid he was.
Thank you to all of Tad's wonderful friends like Wayne who helped take care of my Mom
Wayne was always willing to pick up her groceries and prescriptions whenever needed and take her to her doctor appointments
And the neighbor across the street (I'm sorry I can't remember his name) would shovel her walk and take her garbage out
And Scott always checking up on Mom and making sure she had everything she needed
Whatever she needed they were all there to help
I hope you know how much this meant to Tad
This last year has been terribly hard for Tad without my Mom and facing his decreasing health
May he rest in peace and enjoy his second chance at a new life in heaven
He will be deeply missed and loved by all of us
His wish was to be cremated and for us to celebrate his life in our own ways.
The page you are looking for might have been removed
CHECK OUT: Education is Your Right! Don’t Let Social Norms Hold You Back. Learn Online with LEGIT. Enroll Now!
Ahmad Yusuf, kwararren edita ne a Legit Hausa da ya shafe tsawon shekaru yana kawo muku rahotannin siyasa
Katsina - Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, bisa gaskiya, rikon amana da jajircewarsa wajen gudanar da mulki.
Shugaban Ƙasar ya bayyana hakan ne yayin ziyarar aiki ta kwanaki biyu da ya fara a jihar tun ranar Juma’a, inda ya kaddamar da Cibiyar Inganta Aikin Noma ta Katsina.
Kara karanta wannan
"Ƴan bindiga sun shiga uku": Abin da Tinubu ya ce kan matsalar tsaro a Katsina
Tinubu ya kira Malam Dikko Raɗɗa da mutum mai gaskiya da rikon amana
yana mai cewa gwamnatin tarayya na tare da shi
LURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu
Bola Tinubu kuma ya tabbatar wa al’ummar jihar Katsina cewa gwamnatin tarayya na tare da su, za ta ci gaba da tallafawa Gwamna Dikko Radda don ƙara nunka ayyukan da yake yi.
Shugaban ya bukaci sauran gwamnonin jihohi su mai da hankali wajen aiwatar da ingantattun ayyuka da za su tallafi rayuwar al’umma kai tsaye, maimakon damuwa da masu sukar gwamnati daga gefe.
Daga cikin ayyukan da shugaban ƙasa ya kaddamar a ziyarar, akwai titin Ajiwa-Ruwan Godiya mai tsawon kilomita 24 da aka kammala cikin watanni 18 kacal.
Kara karanta wannan
Tinubu ya yi magana kan rashin ganin Buhari wajen taron da ya je Katsina
Game da kalubalen tsaro, shugaban ƙasa ya ce:
Shugaba Tinubu ya bayyana yunwa da talauci a matsayin manyan barazana ga zaman lafiya a Najeriya, yana mai cewa tattalin arzikin ƙasar na kan tafarkin da ya dace.
Ya jadadda cewa gwamnatinsa ta tashi tsaye domin kawar da yunwa da fatara kuma ta duƙufa wajen samar da isasshen abinci ga al'umma, Channels tv ta rahoto.
A karshe, ya ƙara da jinjinawa Gwamna Radda bisa nasarorin da ya samu a bangaren noma, ilimi, kiwon lafiya da gine-gine, yana mai cewa:
Kara karanta wannan
gwamnan da Tinubu ya dakatar ya dawo Rivers
A wani labarin, kun ji cewa Shugaba Bola Tinubu ya gargaɗi waɗanda ya kira masu shirin ruguza Najeriya
Bola Tinubu ya ce Najeriya ba za ta durƙusa wa masu mummunar manufa ga ƴan ƙasarta ba kuma za ta yi duk mai yiwuwa ta ga bayansu
Mai girma shugaban ƙasa ya yi wannan kalamai ne yayin da ya kai ziyara ta kwanaki biyu jihar Katsina
ɗaya daga cikin jihohin da aka rasa zaman lafiya
You don't have permission to access the page you requested
What is this page?The website you are visiting is protected.For security reasons this page cannot be displayed
Legit.ng Hausa ta bude tasha a manhajar Whatsapp. Kasance tare da mu don samun rahotanni da dumi-dumi!
ya na da gogewar aikin jarida sama da shekaru biyar
FCT, Abuja - Wani dan majalisar wakilai, mai wakiltar mazabar Ideato, Mista Ikenga Ugochinyere, ya shawarci PDP kan yadda za ta tsira da mutuncinta
Ɗan majalisar ya ce gwamnoni PDP biyu da ‘yan majalisa 40 sun shirya ficewa daga PDP zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya
Tsagin NNPP ya nemi sulhu da Kwankwaso bayan rasa 'yan majalisa a Kano
Da yake magana da manema labarai a Akokwa a Ideato ta Arewa a jihar Imo
Ugochinyere ya bukaci PDP ta jiga-jiganta su sallami wasu manya
Ya ce ya kamata a kori Samuel Anyanwu da ministan Abuja, Nyesom Wike domin hana jam'iyyar lalacewa.
Ugochinyere ya nuna bakin cikinsa kan rikicin da ke ci gaba a PDP, yana cewa shugabannin jam’iyyar sun yi shiru maimakon daukar matakin warware matsalar.
Kara karanta wannan
"Atiku ya hakura da takara": An ji wanda ya fi cancanta PDP ta ba tikiti a 2027
An bukaci PDP ta fatattaki Wike da Damagum domin kawo karshen matsalolinta
Hoto: Nyesom Ezenwo Wike.Asali: FacebookAn jero wadanda ya kamata PDP ta koraƊan majalisar ya ce idan ana neman mafita ga jam'iyyar PDP dole ne a rufe ido domin korar wasu daga cikinta saboda samun daidaito
Kun ji cewa shugaban riko na PDP, Umar Damagum, ya bayyana cewa makomar kasar na hannun 'yan Najeriya, musamman a lokacin zaben 2027.
Kara karanta wannan
Damagum: Shugaban PDP ya fadi gwagwarmayar da za a yi a zaben 2027
Damagum ya yi kira ga masu zaɓe su yi amfani da 2027 wajen rama abin da gwamnatin APC ta yi masu
Game da sauya shekar jiga-jigan PDP zuwa APC
ya ce jam'iyyar ba ta yi wa jagororin laifin komai ba
Editan Legit Hausa Sharif Lawal yana da ƙwarewar shekaru wajen kawo rahotannin siyasa
Jihar Plateau - An sake aikata ta'addanci a jihar Plateau yayin da ake jimamin kisan da aka yi wa mutane a ƙaramar hukumar Bokkos
Lamarin ya auku ne bayan an kashe wani uba tare da ƴaƴansa biyu a ƙauyen Zogu da ke yankin Miango
Jaridar Daily Trust ta rahoto cewa mai magana da yawun ƙungiyar Irigwe Development Association (IDA), Sam Jugo, ya tabbatar da faruwar lamarin ga manema labarai a Jos.
Kara karanta wannan
Lokaci ya yi: Tsohon ɗan wasa kuma Kocin Super Eagles ya rasu a shekara 74
Sam Jugor ya bayyana sunayen waɗanda aka kashe a matsayin Weyi Gebeh (mai shekara 56), Zhu Weyi (mai shekara 25), da Henry Weyi (mai shekara 16).
A cewar Sam Jugo, an kashe waɗannan mutane ne da daddare a lokacin da suke barci, ya bayyana wannan harin da cewa aiki ne na dabbanci da rashin imani.
Kara karanta wannan
Yadda darektan APC ya yi wani irin mutuwa a hannun ƴan bindiga a Abuja
ba a samu martani daga mai magana da yawun rundunar Operation Safe Haven
A wani labarin kuma
Caleb Mutfwang ya yi magana kan hare-haren ta'addancin da ake kai wa a jihar
Gwamna Mutfwang ya bayyana cewa akwai masu ɗaukar nauyin hare-haren ta'addancin da ake kai wa kan mutanen da ba su san hawa ba
Caleb Mutfwang ya nuna cewa wasu ƙungiyoyin ƴan ta'adda ne ke kai hare-haren da nufin yin kisan ƙare dangi
Jihar Katsina - Ƴan bindiga sun kai hari a ƙaramar hukumar Dandume ta jihar Katsina
Ƴan bindigan sun kashe mutum huɗu tare da yin awon gaba da wasu aƙalla mutane 45 a garin Maikuma da ke ƙaramar hukumar Dandume ta jihar Katsina.
Jaridar Leadership ta rahoto cewa harin ya faru ne a daren ranar Lahadi, lokacin da wata babbar tawagar ƴan bindiga ɗauke da makamai suka shigo garin a kan babura.
Kara karanta wannan
Shaidun gani da ido sun bayyana cewa ƴan bindigan sun riƙa shiga gida-gida suna kai hari har na tsawon sa’o’i kafin su tsere zuwa dajin da ke kusa da yankin tare da mutanen da suka sace.
Shugaban ƙaramar hukumar Dandume, Basiru Musa, ya tabbatar da faruwar lamarin.
Ya bayyana cewa ya sanar da DPO da kuma kwamandan soji na yankin tun da wuri bayan samun bayanan sirri kan yiwuwar kawo harin na ƴan bindiga.
Sabiu Musa ya nuna damuwa kan yawan hare-haren ƴan bindiga, ya buƙaci hukumomi da su ƙara ƙaimi wajen inganta tsaro domin kare al’ummomin da ke fuskantar barazana a faɗin jihar.
Kara karanta wannan
an ji yadda aka kashe bayin Allah sama da 50
Legit Hausa ta samu jin ta bakin mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar Katsina
Kakakin ƴan sandan ya tabbatar da sace mutanen da ƴan bindigan suka yi a harin da suka kawo
Ya bayyana cewa jami'an rundunar na bakin ƙoƙarinsu domin ganin sun kuɓutar da mutanen da aka sace
A wani labarin kuma
kun ji cewa wasu ƴan bindiga ɗauke da makamai sun farmaki bayin Allah a jihar Ƙatsina
Miyagun ƴan bindigan sun kai harin ne cikin dare a ƙauyen Unguwar Doruwa cikin ƙaramar hukumar Kankia
ƴan bindigan waɗanda suka zo kan babura sun hallaka mutane tare da raunata wasu mutum biyu da ba su san hawa ba
FCT, Abuja - Shugaban Arewa Summit International
Bashir Lamido ya yi magana kan yiwuwar faduwar Bola Tinubu a zaben 2027
Lamido ya ce babu yiwuwar shugaban kasa Ahmed Bola Tinubu zai sha kaye a 2027 idan na jikinsa na tare da shi
gwamnatin Tinubu ta fadi dan takarar shugaban kasa da zai dawo APC
Lamido ya fadi haka ne yayin da yake amsa tambayoyi daga 'yan jarida a Abuja, cewar rahoton The Sun
Lamido ya ambaci Abdulaziz Yari, Sanata Orji Kalu, Abdullahi Ganduje da James Ibori da cewa za su yi tasiri a nasarar Tinubu
Ya ce kasancewar manyan 'yan siyasa masu karfi a bayan Tinubu
hakan zai sa faduwar zabensa a 2027 ya zama da kamar wuya
Ya kara da cewa hadin gwiwar wadannan 'yan siyasa tare da Tinubu zai raunana adawa kuma ya tabbatar da nasarar APC a zaben shugaban kasa mai zuwa.
Lamido ya kalubalanci ikon hadakar jam’iyyun adawa na kafa dunkulalliyar kawance kafin 2027 tare da cimma matsaya daya tsakanin su.
Kara karanta wannan
'Ku tsige shi': Minista ya bukaci majalisa su tuge yaronsa daga kujerar gwamna
Ya kara da cewa dukkansu suna da muradin takarar shugaban kasa amma ba su da niyyar janyewa don wani
Lamido ya ce Yari na aiki da matasa a Arewa, Kalu na yi a yankin Kudu har ma yana fadadawa zuwa Arewa, sauran su ma haka suke.
Kara karanta wannan
"PDP ta mutu murus," Minista ya fadi yadda Tinubu zai yi nasara a zaben 2027
Kun ji cewa Hadimin shugaba kasa
Daniel Bwala ya ce dan takarar shugaban kasa a LP
Peter Obi zai bar jam'iyyarsa ya koma APC kafin zaben 2027
Bwala ya ce sauya shekar Valentine Ozigbo alamu ne na faduwar jam’iyyar LP a Najeriya
babban edita a sashen Hausa na Legit ya duba labarin
kwararren edita ne a Legit Hausa da ya shafe tsawon shekaru yana kawo muku rahotannin siyasa
Kano - Wata babbar kotu a Jihar Kano ta yanke wa mutum biyar hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan kama su da laifin kashe wata mata
Kotun ta umarci a rataye waɗanda ake tuhuma su biyar bisa kashe dattijuwar matar wacce suka kira da mayya kafin su caccaka mata wuƙa har lahira.
Kara karanta wannan
'Hukuncin da ya kamaci masu cin hanci': Inji yaron Buhari duk da zargin rashawa a lokacinsu
Daily Trust ta ce mutanen da aka yankewa hukuncin sun hada da Da’luta Ibrahim
Da yake yanke hukunci, Mai shari’a Usman Na’abba ya bayyana cewa masu gabatar da kara sun gabatar da hujjoji masu karfi da suka tabbatar da laifin mutanen.
A cewarsa, wannan ya sa ya yanke musu hukuncin kisa ta hanyar rataya sakamakon kotu ta kama su da laifin kisan kai.
Lauyan masu gabatar da kara, Lamido Abba Soron-dinki, ya shaida wa kotu cewa wadanda ake tuhuma sun aikata laifin ne a ranar 15 ga Nuwamba, 2023, a garin Dadin Kowa, ƙaramar hukumar Wudil a Kano.
Kara karanta wannan
Tsige sarki ya bar baya da kura, Gwamna ya daukaka kara bayan hukuncin kotu
Ya ce duk da koƙarin da aka yi hanzarta kai ta asibitin ƙaramar hukumar Wudil, liƙita ya tabbatar da rasuwarta.
Masu kara sun gabatar da shaidu hudu da kuma hujjoji biyu, ciki har da bayanan da wadanda ake tuhuma suka bayar kafin shari’a da rahoton likitan da ya tabbatar da mutuwar matar.
Sai dai duk da haka, wadanda ake tuhuma sun musanta aikata laifin a gaban kotu, kamar yadda Punch ta kawo.
Masu ƙara sun bayyana cewa laifin da suka aikata ya saba da sashe na 221(a) da sashe na 79 na dokokin Penal Code na jihar Kano na 1991.
Lauyan da ke kare su, Ma’aruf Yakasai, ya gabatar da shaidu takwas, ciki har da wadanda ake tuhuma, domin kare kansu a gaban kotu.
Kara karanta wannan
Halin da aka shiga bayan an bukaci a sauke sufeton 'yan sandan Najeriya
A wani labarin, kun ji cewa mutum huɗu sun mutu yayin da rigima ta kaure kan rusau da gwammati ke yi a Rimin Auzinawa
An ruwaito cewa jami'an tsaro ne suka harbe mutanen har lahira a lokacin da mazauna yankin suka nuna adawa da shirin rusa gidajensu
FCT Abuja — Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da bukatar beli da wasu mutum hudu da ake zargi da alaka da gawurtaccen dan ta’adda, Bello Turji, suka gabatar.
A hukuncin da ya yanke, Mai shari’a Emeka Nwite ya ce lauyan gwamnatin tarayya (AGF), wanda ke gurfanar da su, ya gabatar da kwararan hujjoji da suka nuna cewa ba su cancanci beli ba.
Gwamnati na shari'a da wasu da ake zargin su na da alaka da Turji Hoto: @ZagazOlaMakama/Asiwaju Bola Ahmed TinubuAsali: TwitterJaridar Vanguard ta ruwaito cewa Ministan shari'a ya bayyana cewa sakin mutanen da ake shari'a da su zai zama babbar barazana ga tsaron kasa da kuma shaidun da ke taimaka wa gwamnati.
Kara karanta wannan
'Yan bindiga sun yi tabargazar sace sarki da dare
Punch News ta ruwaito cewa Nwite ya yarda da hujjojin lauyan kasa
wanda ya bayyana cewa ko da yake bayar da beli na hannun kotu ne,dole ne a bi a hankali
Duk da cewa Mai shari’an ya amince da zargi ne kawai ake wa mutanen
ya amince da bukatar da Kaswe ya gabatar domin kare shaidun da za su bada bayani a kotu don ceton rayuwarsu daga barazana
Mai shari’a Nwite ya bayyana cewa yana sane da tanadin kundin tsarin mulki da ke nuna cewa duk wanda ake tuhuma da laifi bai aikata ba har sai an tabbatar da hakan
Sai dai ya ce duba da dukkan hujjojin da aka gabatar, dole ne a tabbatar da sahihiyar shari’a kan wadanda ake zargi da ta'addanci.
Kara karanta wannan
Ministocin Tinubu sun hada kai, ana shirin samawa matasa miliyan 5 aiki
Tun a ranar 23 ga Disamba, 2024, Mai shari’a Nwite ya bayar da umarnin a tsare wadannan mutum hudu a gidan gyaran hali na Kuje.
Bayan da aka gurfanar da su, sun musanta tuhume-tuhume 11 da ake yi musu da suka shafi ta'addanci, kuma kotu ta daga shari’ar zuwa ranar 10 ga Fabrairu don fara shari’a.
Mutum hudu da ake zargin su na taimakawa Turji sun hada da Musa Kamarawa, Abubakar Hashimu (wanda aka fi sani da Doctor), Samuel Chinedu da Lucky Chukwuma.
Sun musanta aikata laifukan da ake zarginsu da su bayan an karanto musu tuhume-tuhume 11 da ke kansu.
Duk da cewa sunayen mutum takwas ne a cikin karar, uku daga cikinsu, ciki har da Bello Turji, ba su shiga hannun hukumomi ba.
Ana zarim mutanen da alaka da Bello Turji Hoto: L J MuhammadAsali: FacebookBayan da aka kira shari’ar a kotu, sai aka gano cewa mutum hudu ne kawai suka halarta, lamarin da ya sa Mai shari’a ya nemu inda Bashir Abdullahi ya ke.
Kara karanta wannan
An yi zazzafan martani ga gwamnatin tarayya kan hutun azumi a makarantun Arewa
kuma ba a kai ga gano inda ya shiga ba a yanzu
A wani labarin, kun ji yadda wasu gungun bata-garin ‘yan bindiga da ke da alaka da ƙungiyar Bello Turji suka sace wani matashi da ya bayyana kansa a matsayin ɗan Isiyaka Rabi’u
A cikin wani faifan bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta
an gano mutumin cikin firgici yana roƙon iyalansa su biya kuɗin fansa domin kubutar da shi
babban edita a sashen hausa na legit ya duba labarin
Karl Toriola yana cikin fitattun shugabanni a ɓangaren kasuwanci a ƙasar nan
Mista Toriola shi ne mutum na farko a jerin shugabannin kamfanoni masu zaman kansu da suka fi ɗibar albashi a wata a Najeriya
A wata kididdiga da Jobs Region ta wallafa a shafin X
shugaban MTN na Najeriya shi ne na ɗaya a jerin shugabannin kamfanonin da suka fi dibar albashi
Haka nan a rahoton Naira Metrics
yana cikin jerin shugabannin kamfanoni mafi samun albashi a Najeriya
tare da sunaye irin su Ebenezer Onyeagwu da Seun Agbaje
An haifi Karl Olutokun Toriola a ranar 16 ga Maris, 1972, a garin Ife, da ke jihar Osun a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya.
Kara karanta wannan
Faransa ta fara zartar da yarjeniyar da ta yi da Tinubu a Najeriya
Ya girma a garin Modakeke kuma a nan ya samu ya kammala karatun firamare da sakandare.
Bayan haka, ya shiga Jami’ar Obafemi Awolowo (OAU), Ile-Ife, ya kammala digirinsa na farko a fannin injiniya watau Electrical Engineering a 1994.
Daga nan, ya zarce zuwa Jami’ar Wales da ke birnin Swansea a Birtaniya, kuma a nan ya samu digiri na biyu a fannin tsare-tsaren sadarwa (Communication Systems) a 1996.
Bayan haka, Toriola ya ci gaba da zurfafa iliminsa a harkokin da suka shafi shugabanci da kasuwanci ta hanyar halartar manyan makarantu kamar:
Toriola ya fara aiki a bangaren sadarwa a 1995 a kamfanin Ericsson Switzerland, ya kwashe shekaru biyar a nan kafin ya koma kamfanin Ericsson Nigeria a 2000 a matsayin Manajan sashin GSM.
Kara karanta wannan
'Yan bindiga sun yi ɓarna a Arewa maso Yamma
ya koma Vmobile Nigeria (Airtel Nigeria a yanzu) a matsayin shugaban sashen ayyuka
ya taimaka wajen bunkasa tsarin fasahar kamfanin
A wanna shekara 2006, Toriola ya koma kamfanin MTN Irancell a Tehran
a matsayin mai bada shawara kan ayyukan sadarwa
aka dawo da shi MTN Nigeria a matsayin babban jami’in fasaha (CTO) a Oktoba 2006
MTN ya samu lambar yabo ta Best CTO da Best Network a 2009
Daga nan, ya zama shugaban MTN na Kamaru a 2011, a lokacin ya ƙara yawan abokan hulɗar kamfanin daga 51% zuwa 62%, ya tabbatar da lasisin 3G da 4G, kuma ya taimaki gwamnatin kamaru ta mallaki wani kaso na WACS.
Kara karanta wannan
Bola Tinubu ya ware sama da Naira biliyan 700 a watan azumi, za a yi muhimman ayyuka
A 2015, Karl Toriola ya samu ƙaɗin girma zuwa shugaban gudanarwa na rukunin kamfanonin MTN Group mai kula da ayyukan kamfanin a ƙasashe 12.
Bayan shekara guda, ya zama mataimakin shugaba na Yammacin da Tsakiyar Afirka.
A watan Oktoba 2020, aka naɗa shi a matsayin shugaban MTN Nigeira, ya gaji Ferdinand Moolman, ya fara aiki a matsayin CEO a ranar 1 ga Maris, 2021.
Baya ga mukaminsa na shugabancin MTN Nigeria, Toriola yana da mukamai a wasu hukumomi da kwamitoci, ciki har da:
Karl Toriola ya nuna kyakkyawan tsari na kwarewa, kirkire-kirkire, da juriya, wanda ya sanya shi cikin jerin shugabannin kamfanoni mafi samun albashi a Najeriya.
Ƙwarewarsa wajen inganta ci gaba, kulla yarjejeniya, da daidaita ayyukan kamfanoni ya kara tabbatar da shi a matsayin jigo a bangaren sadarwa da kasuwanci a Najeriya.
Kara karanta wannan
Shugaba Tinubu ya kaɗu da Allah ya yi wa babban sarki rasuwa a watan Ramadan
A wani labarin, kun ji cewa gwamnatin tarayya ta sahalewa kamfanonin sadarwa su ƙara kaso 50% na kuɗin kira
Wasu ‘yan Najeriya sun koka a kan yadda ake fama da matsalar sabis din waya
sannan kuma aka samar da sabon karin farashi
Jihar Zamfara - Ƴan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci a jihohin Zamfara da Katsina
Ƴan bindigan sun kashe mutum biyar tare da sace fiye da mutum 50 a jerin hare-haren da suka kai a jihar Zamfara.
Jaridar Leadership ta ce tun bayan ziyarar babban hafsan sojojin ƙasa a makon da ya gabata, an kai hare-hare a aƙalla ƙauyuka 10 na ƙananan hukumomi shida a Zamfara.
Kara karanta wannan
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari a Borno
Hare-haren sun yi sanadiyyar mutuwar mutum biyar tare da sace fiye da mutane 50
Ƙananan hukumomin da ƴan bindigan suka kai wa farmaki sun haɗa da Gusau
Rahotanni sun ce ƴan bindigan sun kai farmaki a Gusau da Gummi, inda suka kashe yara huɗu, biyu a kowace ƙaramar hukuma tare da sace mutane da dama.
Jaridar Premium Times ta ce mataimakin shugaban ƙaramar hukumar Bukkuyum, Hon. Bala Muhammad Majidadi, na daga cikin waɗanda aka sace.
Wani mazaunin ƙaramar hukumar Zurmi, Malam Abubakar Zurmi, ya ce ƴan bindigan sun dawo da mummunan ta’addancinsu, bayan sun ɗan lafa na wani ɗan lokaci.
Ya ce duk da yawaitar sintirin sojoji da kuma kashe da dama daga cikin ƴan bindigan, har yanzu suna ci gaba da kai hare-hare domin sace mutane don karɓar kuɗin fansa.
Kara karanta wannan
'Yan ta'addan Boko Haram sun zo da sabon ta'addanci
ƴan bindiga sun sace aƙalla mutum 50 da tsakar rana a Unguwar Lamido da ke ƙaramar hukumar Bakori ta jihar Katsina
Wata majiya ta bayyana cewa ƴan bindigan suna cin karensu babu babbaka
inda suke kai hare-hare a kowane lokaci ba tare da tsoron hukuma ba
A harin da suka kai kwanan nan
ƴan ta’addan sun kusa kwashe dukkan mutanen garin
lamarin da ya sa mutane da dama suka tsere zuwa garin Bakori domin tsira da rayuwarsu
A wani labarin kuma
kun ji cewa wasu jami'an ƴan sandan Najeriya sun rasa rayukansu yayin artabu da ƴan bindiga a jihar Plateau
Jami'an ƴan sandan sun fafata da ƴan bindigan ne sun yi yunkurin sace mutane a yankin Little Rayfield da ke ƙaramar hukumar Jos ta Kudu
ƴan sandan sun samu nasarar daƙile yunƙurin ƴan bindigan na sace mutane a yankin
What is this page?The website you are visiting is protected.For security reasons this page cannot be displayed.