CHECK OUT: Education is Your Right! Don’t Let Social Norms Hold You Back. Learn Online with LEGIT. Enroll Now! al'amuran yau da kullum da kuma siyasa Sani yana da shekaru sama da biyar a aikin jarida Abuja - Manjo Janar Chris Jemitola (mai ritaya), tsohon dogari ga tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo Jemitola ya rasu bayan ya yanke jiki ya fadi a babban filin wasan golf na Ibrahim Badamasi Babangida da ke Abuja a safiyar Alhamis Tsohon dogarin Obasanjo, Manjo Janar Jemitola ya rasu a Abuja. Hoto: @Oolusegun_objAsali: TwitterTsohon dogarin Obasanjo ya rasuKara karanta wannan Yadda 'yan bindiga sama da 100 suka taru wajen sace Janar Tsiga a Katsina an garzaya da Jemitola asibiti bayan faduwarsa LURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu Sai dai kuma har zuwa yanzu babu rahoto daga iyalan ko makusantansa game da musababbin yanke jiki ko kuma mutuwarsa ba An rahoto cewa Manjo Janar Jemitola ya yi aiki a matsayin dogari ga Obasanjo daga 2003 zuwa 2007 a lokacin da yake matsayin Kanal Daga baya, Jemitola ya zama daraktan watsa labarai na rundunar tsaro kuma jami'in soja da ke aikin diflomasiyya a ofishin jakadancin Najeriya a Brazil. Kafin ya yi ritaya, Jemitola ya rike mukamin babban jami'in tsare-tsare (COPP) na rundunar sojojin Najeriya. A matsayin COPP, Jemitola ya taka rawar gani wajen tsara dabarun tsaro a cikin rundunar sojojin kasar. Bayan barinsa aikin soja, ya yi aiki a kamfanin sadarwa na Pinnacle a matsayin babban mashawarci kan harkokin sadarwar soji. Kara karanta wannan Rashin tsaro: Tinubu ya bayyana babban abin da ya saka a gaba a Najeriya inda abokan aiki da sojoji ke alhinin rashinsa tare da yabon kwazo da gudunmuwar da ya bayar iyalinsa ba su sanar da lokacin jana’iza ba amma ana ci gaba da mika sakonnin ta'aziyya da girmamawa A wani labarin, mun ruwaito cewa, tsohon dogarin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya rasu a jihar Bayelsa bayan fama da rashin lafiya tsohon mataimakin sufeta janar na ‘yan sanda babban edita a sashen Hausa na Legit ya duba labarin This website is using a security service to protect itself from online attacks The action you just performed triggered the security solution There are several actions that could trigger this block including submitting a certain word or phrase You can email the site owner to let them know you were blocked Please include what you were doing when this page came up and the Cloudflare Ray ID found at the bottom of this page Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru hudu kuma kwararre ne a kawo rahotannin kasuwanci FCT, Abuja - Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma tsohon hafsan tsaro na Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha (Mai ritaya) ya sanar da shigarsa jam’iyyar SDP. An karbi Manjo Al-Mustapha ne a wata gagarumar tarba da aka masa a hedkwatar jam’iyyar da ke Abuja Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma SDP. Hoto: Shehu Musa Gabam ,SDP National ChairmanAsali: FacebookShugaban jam’iyyar, Shehu Musa Gabam, ya wallafa a Facebook cewa matakin wata alama ce ta karfafa siyasar Najeriya bisa tushen adalci, tsaro, da ci gaban al’umma. Kara karanta wannan A yayin tarbar Al-Mustapha a hedkwatar SDP, Shehu Musa Gabam ya bayyana cewa shigowarsa jam’iyyar wata babbar dama ce ga ‘yan Najeriya masu neman sabuwar tafiya a siyasa. Ya ce jam’iyyar SDP na kokarin zama wata babbar kafa ta samar da shugabanci nagari da zai fi mayar da hankali kan bukatun al’umma. Bayan sanar da sauya shekarsa, rahotanni sun nuna cewa Al-Mustapha ya gana da wasu manyan ‘yan siyasa. An hango tsohon dan takarar shugaban kasar yana gaisawa da 'yan jam'iyyar SDP suna rungumar juna da tafawa da hannu a cikin wani bidiyo. Kara karanta wannan Sauya shekar Al-Mustapha na zuwa ne yayin da ake cewa akwai yiwuwar SDP na shirin kafa kawance da wasu manyan ‘yan siyasa don fuskantar babban zaben 2027 Hoto: Nasir El-Rufa'iAsali: FacebookTasirin Al-Mustapha a siyasar SDPAl-Mustapha ya taba tsayawa takarar shugabancin kasa a baya inda ya samu goyon bayan wasu rukunin ‘yan kasa da ke ganin ya dace ya taka rawar gani a harkokin mulki A cewar wani mai sharhi a shafin Facebook, Abdulrahman Mohammed Ayas, sauya shekar za ta iya canja tsarin siyasar SDP. Yayin da babban zabe ke kara matsowa, jam’iyyar SDP na kara samun masu ruwa da tsaki da ke shigowa cikinta, wanda hakan na iya zama wata babbar barazana ga manyan jam’iyyun siyasa. Kara karanta wannan Magoya bayan El-Rufa’i sun fara shirin birkita jam'iyyar SDP ana ganin cewa har yanzu akwai bukatar jam’iyyar ta kara aiki tukuru don ganin ta samu goyon bayan al’umma a babban zaben 2027 A wani rahoton, kun ji cewa shugaban SDP a jihar Kogi ya ce wasu na neman kwace masa ragamar jagoranci Shugaban ya yi korafi ne yayin da tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya sauya sheka daga jam'iyya mai mulki ta APC zuwa SDP Lusaka, Zambia — Vision is more than just seeing clearly; it's a gateway to the world, influencing health, prosperity, and opportunities. Yet, millions grapple with impaired sight, facing barriers to quality eye care that limit their potential and hinder societal progress This stark reality underscores the profound impact of eye health on our overall well-being This burden disproportionately affects individuals in low- and middle-income countries While over 90% of these cases are preventable or treatable impacting individuals across all age groups as well as marginalized groups such as women an estimated 596 million people worldwide had distance vision impairment An additional 510 million people suffered from uncorrected near vision impairment These figures are not mere numbers; they represent the faces of countless individuals whose lives have been dimmed by the lack of access to quality and affordable eye care By 2050, population aging, growth, and urbanisation might lead to an estimated 895 million people with distance vision impairment, of whom 61 million will be blind This looming crisis demands immediate and decisive action The Lancet Global Health, published a report on global eye health calls for eye care to be included in mainstream health services and development policies It argues that this is essential to achieve the World Health Organization's goal of Universal Health Coverage (UHC) and the 2030 United Nations Sustainable Development Goals (SDGs) improving eye health can significantly contribute to achieving the SDGs by reducing poverty During the vibrant atmosphere of the third International Conference on Public Health in Africa (CPHIA) hosted in Lusaka allAfrica's Melody Chironda engaged in an enlightening conversation with Hortance Manjo Shuwon As a global technical lead for refractive error at Sightsavers Hortance tirelessly spearheads initiatives that empower communities and transform lives Hortance's passion for eye health was ignited by a deeply personal experience This realization ignited a fire within Hortance propelling her to dedicate her life to ensuring that no one else suffers the same fate Hortance now plays a pivotal role in supporting eye health programs across Africa Her expertise and leadership have been instrumental in expanding access to essential services empowering communities to take charge of their eye health "I felt a profound sense of responsibility to play my part in ensuring that everyone has access to high-quality and equitable health services when they need them No one should suffer the tragedy of avoidable blindness," she said What are your thoughts on the current state of eye healthcare accessibility and affordability "Regrettably, when we examine the global burden of disease "Over 1.1 billion people worldwide have visual impairments, and of those, 100 to 110 million in Africa are at risk of vision loss." "This is a significant concern because it has far-reaching consequences for our children's education, economic development, and the well-being of individuals. Many people needlessly go blind, placing a strain on families and reducing economic productivity," added Hortance What are the current prevalence and burden of vision impairment globally and what urgent improvements to eye health services are needed to prevent an estimated 61 million people from being blind by 2050 "We are anchoring and joining the global discussions on how to achieve universal health coverage," Hortance remarked "We believe that integrating primary eye care into primary healthcare services will go a long way towards achieving this goal." "This integration should encompass the entire continuum of care from prevention and promotion to treatment we already have the necessary services in place That's why we recognize that we cannot accomplish this alone," she said we must collaborate with our respective countries and advocate at the local We must explore how countries can begin to incorporate eye health into their health budgets We are adopting an approach that integrates eye health into school health programs and we are exploring how to integrate this approach so that children with identified eye problems can be detected early on Our school health programs provide us with a platform to reach a large number of children and it is also becoming a very effective and efficient way to manage our already limited resources," she said With funds and efforts being diverted elsewhere what do you think the development sector should do to ensure other health programs "Our development partners need to continue collaborating and working in partnership," Hortance said we must recognize that eye health is a development issue achieving both the Sustainable Development Goals and universal health coverage will remain a challenge." What are the unique challenges and opportunities related to eye health in Africa "The challenges to accessing eye health services in Africa are multifaceted," Hortance acknowledged we face the issue of inaccessible health facilities particularly in hard-to-reach areas and smaller communities they often lack dedicated eye care services financial constraints pose a significant hurdle as families may be forced to choose between out-of-pocket healthcare expenses and essential needs like food or other services The stigma surrounding eye conditions also hinders access as many individuals remain unaware of the issue or are hesitant to seek treatment due to societal misconceptions traditional customs can act as barriers to care-seeking These challenges are compounded by the growing demographic shift towards an aging population leading to an increased prevalence of age-related eye diseases "We recognize the urgent need to address these challenges," Hortance asserted we are working to ensure that eye health is recognized as a critical component of both development and healthcare we are collaborating with governments to strengthen policies and advocate for accountability in policy implementation We are also partnering with health facilities and the Ministry of Health to test efficient and effective service delivery models optimizing the utilization of available funds We are joining forces with other NGOs and partners to raise awareness of eye health issues and advocate for solutions at the global level," she added Sightsaver is making significant strides in improving eye health in Africa Can you share some examples of their impactful work "Yes, we are actively engaged in various interventions across Africa," Hortance affirmed "In addition to addressing eye health and refractive errors we are also committed to economic empowerment particularly for persons with disabilities We aim to empower them to make informed financial decisions for themselves ensuring that children with disabilities are integrated into mainstream schools and not left behind We are actively involved in influencing curriculum development for teachers in these schools and advocating for policies that support inclusive education we promote inclusion at the decision-making level collaborating with organizations of persons with disabilities to empower them to advocate for their rights." Could you share some personal stories of individual (s) whose lives have been transformed through Sightsavers' projects "We have countless success stories from across Africa," Hortance remarked with enthusiasm "One particularly inspiring example comes from Uganda Binta was a hardworking farmer who had been walking off-farm since she was a young girl and herself through her agricultural endeavors Binta's life took a tragic turn when she developed cataracts causing her to lose her sight for over five to ten years making it difficult to navigate and perform everyday tasks This loss of independence had a profound impact on Binta's life and her family's well-being Her grandchildren struggled to continue their education due to financial constraints and Binta's inability to contribute to the household income added to their hardships." Get the latest in African news delivered straight to your inbox By submitting above, you agree to our privacy policy please follow the instructions in the email we just sent you There was a problem processing your submission a community health worker identified Binta's situation during one of their outreach activities and referred her to a Sightsavers-supported healthcare facility Binta underwent successful cataract surgery restoring her vision and allowing her to reclaim her independence The joyous celebration that erupted upon her return home was a testament to the transformative impact of Sightsavers' work Binta's newfound ability to assist her family and community members rekindled her spirit and demonstrated the profound impact that treating preventable eye conditions can have on individuals and their communities," she said illustrating the power of eye care to restore lives and empower individuals to reach their full potential What are your expectations from this CPHIA conference "I was particularly impressed that this is the third time this conference has been held,  and yet it's the first time Sightsavers has been invited to participate," said Hortance "We're honored to be a part of these important conversations and we believe our presence can serve as an eye-opener for many We hope that the next time we gather for the International Conference on Public Health in Africa (CPHIA) in 2024 Sightsavers will not only be present but also actively involved in shaping the discussions We recognize the crucial role of Sightsavers and other partners in supporting various health initiatives and promoting universal health coverage in alignment with the SDGs We firmly believe that primary healthcare is the cornerstone of achieving universal health coverage and we are committed to playing our part in this endeavor." What last message would you want to convey "So my last message is eye health is important By empowering our children to learn and enabling others to earn eye health should be on the tables with us," she said "Eye health is not just a health issue; it's a development issue as well." AllAfrica's reporting from CPHIA2023 is supported by the African Union and Africa CDC.  Africa Rises to Face the Infectious Disease Epidemic AllAfrica publishes around 500 reports a day from more than 110 news organizations and over 500 other institutions and individuals representing a diversity of positions on every topic We publish news and views ranging from vigorous opponents of governments to government publications and spokespersons Publishers named above each report are responsible for their own content which AllAfrica does not have the legal right to edit or correct Articles and commentaries that identify allAfrica.com as the publisher are produced or commissioned by AllAfrica. To address comments or complaints, please Contact us A'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku al'amuran da su ka shafi mata da yara da siyasa Jihar Katsina - Shugaban karamar hukumar Bakori a jihar Katsina, Hon. Ali Mamman Mai Chita, ya bayyana cewa masu ba ‘yan bindiga bayanan sirri ne suka haddasa sace tsohon Darakta Janar na NYSC, Manjo Janar Maharazu Tsiga (mai ritaya). Kara karanta wannan ya bayyana kuɗin da aka tura wa ƴan bindiga An yi garkuwa da Manjo-Janar Maharazu mai ritaya tare da wasu mutum tara a yankin Tsiga na karamar hukumar Bakori Da yake magana da manema labarai a Bakori a ranar Litinin, Hon. Mai Chita ya ce ba tare da taimakon masu ba da bayanai ba, babu yadda za a yi a sace tsohon Janar na soji a gidansa. Shugaban karamar hukumar ya bayyana cewa jami’an tsaro, ciki har da ‘yan sanda, sojoji, ‘yan sandan sa-kai na Katsina Community Watch Corps da ‘yan banga, na cigaba da kokari don ceto Tsiga da sauran wadanda aka sace ba tare da sun samu rauni ba. Kara karanta wannan Harsashi ya kare wa dan bindiga yana musayar wuta da sojojin Najeriya Ya kara da cewa dabarun tsaro da gwamnatin jihar Katsina ke amfani da su sun taimaka wajen rage matsalolin tsaro a Bakori da sauran kananan hukumomi makwabta Shugaban karamar hukumar ya dora alhakin matsalolin tsaro da ke addabar wasu sassan jihar a kan masu ba da bayanai ga ‘yan bindiga da hadin gwiwar masu taimaka musu A wani labarin, mun ruwaito cewa 'yan bindiga dauke da muggan makamai sun afka garin Tsiga da ke karamar hukumar Bakori a jihar Katsina, suka sace Manjo Janar Maharazu Tsiga (mai ritaya). Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan bindigar da yawansu ya kai 100 sun kai harin ne da misalin ƙarfe 12:30 na tsakar dare a ranar Alhamis, inda suka kutsa yankin ba tare da wata fargaba ba. Kara karanta wannan 'Yan bindigan da suka sace Birgediya Janar Maharazu Tsiga sun turo saƙo a Katsina Sace Janar Tsiga da sauran mutanen yankin ya jefa mazauna Tsiga cikin tsananin fargaba da tashin hankali yayin da wasu daga cikin wadanda suka shaida harin sun ce an yi gaggawar sanar da hukumomin tsaro DUBA NAN: Danna “See First” karkashin karkashin "Following “ don samun labaran Legit.ng a shafinka na Facebook akai-akai kwararren edita ne a Legit Hausa da ya shafe tsawon shekaru yana kawo muku rahotannin siyasa Jihar Kano - Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya naɗa Manjo Janar Muhammad Inuwa Idris (mai ritaya) a matsayin kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida Kimanin watanni biyar da suka gabata Gwamna Abba Kabir ya kirkiro ma'aikatar tsaro da harkokin cikin gida a Kano amma bai naɗa kwamishina ba a lokacin. Kara karanta wannan 'Yan bindiga sun sace kwamishina da matarsa a hanyar zuwa ɗaura auren ɗiyar gwamna Gwamnan ya sanar da naɗin sabon kwamishinan ne a wurin bikin rantsar da majalisun gudanarwa na manyan makarantun Kano Hakan na kunshe a wani faifan bidiyo da shafin Kwankwason Tuwita ya wallafa a manhajar X wanda aka fi sani da Twitter da yammacin ranar Jumu'a Ana sa ran naɗin tsohon babban jami'in sojan zai ƙara inganta tsaron cikin gida a Kano da ke Arewa maso Yammacin Najeriya. Gwamna ya buƙaci Manjo Janar Idris mai ritaya da ya tunkari ayyukan da ya rataya a wuyansa da kwazo da fasaha irin wanda ya nuna a lokacin aikinsa na soja. Kara karanta wannan Garambawul: Gwamna ya rantsar da kwamishinoni 6 Abba Kabir ya kuma nanata muhimmancin sabuwar ma'aikatar na tabbatar da tsaro da kwanciyar hankali a faɗin jihar Kano. A wani rahoton kuma gwamnatin jihar Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta gana da kungiyar kasar Qatar mai ba al'umma tallafi a fadin duniya Abba Kabir Yusuf ya kai ziyara ga kungiyar ne domin samar da hanyoyin yaki da talauci da inganta ilimi a Kano baki daya Legit.ng Hausa ta bude tasha a manhajar Whatsapp. Kasance tare da mu don samun rahotanni da dumi-dumi! Sani yana da shekaru sama da biyar a aikin jarida Ko’odinetan cibiyar yaki da ta’addanci ta kasa, Manjo Janar Adamu Laka, ya kwantarwa da ’yan Najeriya hankali kan ayyukan kungiyar Lakurawa a Sokoto Ya ce adadin 'yan kungiyar bai wuce mutum 200 ba, kuma an fara daukar matakan murkushe su tare da hadin gwiwar NSA Mallam Nuhu Ribadu. Kara karanta wannan "Yan ta'adda suna kashe mutane son ransu:" An shawarci Arewa ta farka Manjo Janar Laka ya ce adadin 'yan ta'addar Lakurawa bai wuce 200 ba Hoto: @HQNigerianArmyAsali: TwitterManjo Janar Laka ya yi nuni da cewa an hada kai da hukumomin tsaro domin tabbatar da rushe kungiyar baki daya Duk da sababbin dabarun da Lakurawa ke amfani da su don tayar da hankula Manjo Janar Laka ya tabbatar da murkushe su idan jama’a sun bada hadin kai Da farko kungiyar ta Lakurawa ta fara ayyukan ne da sunan taimakawa jama’a kan ’yan bindiga, amma daga baya ta kafa haraji da iko. PM News ta rahoto Manjo Janar Laka ya jajanta wa iyalan wadanda suka rasa rayukansu saboda ayyukan kungiyar, yana mai cewa gwamnati ba za ta yarda da wannan ba. Ya yi bayani kan tsarin tsaro na zamani, cikinsu harda amfani da fasaha domin lura da al’amuran tsaro a iyakokin Najeriya. Jagoran ya ce an kara tsaurara matakan sa ido kan filayen jiragen sama da iyakoki domin tabbatar da kariya daga duk wata barazana. Kara karanta wannan Sojoji sun saki wuta ta sama da kasa kan Lakurawa Manjo Janar Laka ya bukaci jama’a da su kasance cikin shiri su kuma tallafawa shirye-shiryen zaman lafiya A wani labarin, mun ruwaito cewa rundunar sojin Najeriya ta kai zafafan hare hare kan Lakurawa da suka fara ta'addanci a Arewa ta Yamma Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da cewa bayan sakin wuta kan miyagun sun tsere sun bar wasu kayayyaki wadanda sojojin suka kwashe FCT Abuja - Tsohon dan takara Shugaban kasa, Manjo Hamza Al Mustapha (rtd) ya bayyana takaicin halin da shugabannin Najeriya su ka jefa talakawa Al Mustapha ya na wannan bayani ne jim kadan bayan an gano shi ya gana da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i yayin da ake rade-radin haɗaka. Kara karanta wannan El Rufai ya gana da Hamza Al Mustapha da jigon PDP Al Mustapha ya fadi abin da ya tattauna da El Rufa'i Hoto: @SegunShowunmiAsali: TwitterA bidiyon da DCL Hausa ta wallafa a shafin Facebook, tsohon dogarin Shugaban kasar nan ya ce shugabanni sun riga sun cuci talakawan da su ke mulka. LURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu? Tuntubemu a info@corp.legit.ng Ya koka bisa abin da ya kira da cewa an yi wa talaka aringizo, kuma har yanzu ba a kai ga gama gano irin illar da aka yi wa rayuwar mutanen Najeriya ba. Daya daga cikin masu neman kujerar shugaban kasa a zaben da ya gabata, Hamza Al Mustapha ya ce wasu daga cikin shugabanni ba su damu da halin da talakawa ke ciki ba. Kara karanta wannan APC: El Rufa’i ya bayyana matsayinsa kan jita jitar sauya sheka Manjo Hamza Al Mustapha ya ce masu kishin kasa da fafutukar nemo mafita daga cikin mawuyacin halin da ake ciki ne su ka hadu domin tattaunawa matsalolin Ya ce jagorancin SDP da Nasir El Rufa'i sun tattauna makomar kasar nan da ma inda za su dosa domin a samu ciccibo ta daga halin da ta ke ciki A wani labarin, kun ji cewa a yayin da hasashen kafa hadakar jam’iyyun adawa ke kara karfi a Najeriya, tsohon Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya gana da wasu jiga-jigai. Kara karanta wannan 'Na san za a zage ni': Tinubu ya fadi shirin da yake yi wa Najeriya Tsohon gwamnan ya gana da manyan ‘yan siyasa a birnin tarayya Abuja su ka da tsohon dogarin marigayi Janar Sani Abacha FCT, Abuja - Mai tsaron tsohon shugaban kasa Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya yi bayani ga yan Najeriya kan mulkin soja. Manjo Hamza Al-Mustapha ya fadi rawar da ya kamata sojoji su taka a lokacin mulkin dimokuraɗiyya. Kara karanta wannan Zanga zanga: Birtaniya ta bayyana halin da 'yan Najeriya mazauna kasarta ke ciki Manjo Hamza Al-Mustapha ya yi magana kan mulkin soja. Hoto: Hamza Al-Mustapha, Asiwaju Bola Ahmed TinubuAsali: FacebookJaridar Leadership ta ruwaito cewa Al-Mustapha ya yi magana ne bayan zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya Vanguard ta wallafa cewa Manjo Hamza Al-Mustapha ya ce ya fahimci cewa yan Najeriya masu kiran mulkin soja a fusace suke Sai dai duk da haka ya bayyana cewa mukin soja ba shi ne mafita ga halin da yan Najeriya ke ciki ba Manjo Hamza Al-Mustapha ya ce yadda yan Najeriya ke kira ga mulkin soja ya nuna cewa akwai bukatar shugabanni su sake zama domin magance matsalolin ƙasar. Ya kuma bayyana cewa sojoji ya kamata su zamo masu tallafawa dimokuraɗiyya ne da samar da tsaro a kasa. Har ila yau, Manjo Hamza Al-Mustapha ya ce masu daga tutar Rasha ba lallai ya kasance suna kiran kasar ta shigo Najeriya ba ne. Kara karanta wannan Sai dai ya ce hakan na nuna cewa mutane suna cikin kunci kuma suna neman mafita kan halin da suke ciki Hamza Tukur ya zantawa Legit cewa lallai abin da Manjo Hamza Al-Mustapha ya fada ya kama hankalinsa Matashin ya ce ko ba komai Al-Mustapha ya san yadda mulkin soja ya kasance kuma ya koma kan ra'ayinsa a halin yanzu A wani rahoton, kun ji cewa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta shirya domin fara nuna sabon salon goyon baya ga shugaba Asiwaju Bola Ahmed Tinubu Sakataren kungiyar shugabannin APC na jihohi Alphonsus Ogar Eba ne ya bayyana lamarin a birnin tarayya Abuja domin kare Tinubu daga zargin juyin mulki Editan Legit Hausa Sharif Lawal yana da ƙwarewar shekaru wajen kawo rahotannin siyasa FCT, Abuja - Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya ya bayyana haƙiƙanin maƙiyan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu Tsohon dogarin na tsohon shugaban ƙasa Sani Abacha ya bayyana cewa hadiman Tinubu su ne haƙiƙanin maƙiyansa saboda yadda suka bari aka gudanar da zanga-zanga a ƙasar nan. Kara karanta wannan Tinubu ya aika sako mai ratsa zuciya ga 'yan Najeriya Al-Mustapha ya bayyana hakan ne yayin da yi watsi da kiran da wasu suke yi na sojoji su ƙwace mulki a ƙasar nan, cewar rahoton Daily Trust. Tsohon sojan ya koka da cewa jawabin da Shugaba Tinubu ya yiwa ƴan Najeriya ya kasa biyan buƙatun da masu zanga-zangar ke nema Al-Mustapha, ya bayyana cewa sanar da lokacin fara zanga-zanga da masu shirya ta suka yi, ya isa ya ba shugaban ƙasa isashshen lokacin da zai hana a gudanar da ita, rahoton jaridar The Guardian ya tabbatar. Kara karanta wannan Jam'iyyar APC ta dauki sabon mataki kan sanata Ali Ndume A wani labarin kuma kun ji cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci ƴan Najeriya da su ƙara kai zuciya nesa da gwamnatinsa Shugaban ƙasan ya ba da tabbacin ƙasar nan tana samun tagamoshi inda ta fara samun ci gaba maimakon koma bayan da ta samu a baya Jihar Katsina - Matsalar garkuwa da mutane a Najeriya na ƙara ƙamari yayin da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka sace tsohon daraktan hukumar NYSC Rahotanni sun tabbatar da cewa an sace Manjo Janar Ibrahim Maharazu Tsiga (Mai ritaya) a daren Laraba a gidansa da ke ƙaramar hukumar Bakori, Jihar Katsina. Kara karanta wannan sun yi garkuwa da Birgediya Janar Maharazu Tsiga Yadda aka sace Manjo Janar Tsiga a gidansa Hoto: @ZagazOlaMakamaAsali: TwitterJaridar Vanguard ta wallafa cewa mazauna yankin sun nemi agaji yayin da 'yan bindiga suka fara taruwa domin kai harin amma ba a kawo musu dauki ba Lamarin ya jawo martani daga jama’a da dama ciki har da ‘yan uwa da abokansa da ke nuna damuwa da addu’a kan lamarin Wani mazaunin yankin ya bayyana cewa kafin harin, jama’a sun lura da taruwar wasu mutane da ake zargin ‘yan ta’adda ne a kusa da garin. Rahotanni sun nuna cewa maharan sun kutsa cikin yankin a kan babura, inda suka yi awon gaba da mutane 11, sai dai daga baya uku sun tsere. Kara karanta wannan Abba Hikima ya je inda ake harbe mutane wajen rusau a Kano yayin da aka dauke wasu biyu daga wasu ƙauyuka da ke kusa har yanzu rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ba ta fitar da wata sanarwa kan batun ba Mai magana da yawun ‘yan sandan jihar, DSP Abubakar Sadiq ya bayyana cewa har yanzu suna jiran cikakken bayani kan sace tsohon babban daraktan na NYSC. Bayan faruwar lamarin, mutane da dama sun nuna fargaba da yadda matsalar garkuwa da mutane ke ƙara tsananta a jihar Katsina da ma Najeriya baki ɗaya. A shafukan sada zumunta, wasu mutane sun nuna tausayi ga Manjo Janar Tsiga da iyalansa, tare da yin addu’ar Allah SWT ya kubutar da shi. Kara karanta wannan Barazanar tsaro: An kama 'yan kasashen waje 165 da shirin kulla makirci a Najeriya Wasu kuwa sun yi kira ga gwamnati da hukumomin tsaro da su gaggauta kawo karshen irin wannan matsala da ke barazana ga rayuwar al’umma A wani rahoton, kun ji cewa an samu wani yaro dan firamare a jihar Akwa Ibom da ke Kudancin Najeriya dauke da bindiga a makaranta Rahotanni sun nuna cewa jami'an 'yan sanda sun kama mahaifin yaron bayan ya tabbatar da cewa a dakin babansu ya samu bindigar ya na da gogewar aikin jarida sama da shekaru uku FCT, Abuja - Tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya yi wata ganawa ta musamman da shugaban jam'iyyar SDP Tsohon gwamnan ya gana da tsohon dogarin marigayi Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha da kuma jigon PDP Nasir El-Rufai ya gana da Major Hamza Al-Mustapha da wasu jiga-jigan yan adawa. Hoto: @SegunShowunmi.Asali: TwitterJam'iyyun adawa na haɗaka kan zaben 2027Shugaban kungiyar yan adawa, NOM, Otunba Segun Showunmi shi ya tabbatar da haka a shafinsa na X a yau Talata 7 ga watan Janairun 2025. Kara karanta wannan Wannan na zuwa ne yayin da ake ta hasashen jam'iyyun adawa na shirye-shirye mai ƙarfi domin tunkarar zaben 2027 Mafi yawan masu neman hadakar na kokawa kan salon mulkin shugaba Bola Tinubu da suke ganin ya gaza bayan jefa al'umma cikin halin kunci da ya yi Daga cikin wadanda ake hasashen za su yi hadakar da ke gaba-gaba akwai dan takarar shugaban kasa a PDP Sai dai jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabi'u Kwankwaso ya yi fatali da maganar, ya ce babu wata yarjejeniya da suka yi musamman kan karba-karba. Wani babba a PDP, Otunba Segun Showunmi ya ce sun yi ganawar domin gaisawa da kuma tatttaunawa musamman kan halin da kasa ke ciki. Showunmi ya ce yayin ganawar, sun yi duba kan karfin jam'iyyun adawa musamman game da zaben 2027 da ke tafe. Kara karanta wannan LND: Ana shirin kafa sabuwar jam'iyya domin buga APC da kasa a 2027 Wannan ganawa ta sake rura wuta kan zargin da ake yi cewa El-Rufai yana kokarin barin jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya A baya, kun ji cewa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP Atiku Abubakar ya shiga rigima tsakanin gwamnatin Bola Tinubu da Peter Obi kan zargin yi masa barazana Atiku ya ce maganganun kakakin jam'iyyar APC sun nuna wata alama ta rashin yarda da 'yancin masu adawa wanda ke kawo tarnaki ga dimukraɗiyya Ya ce kalaman da suka nuna Obi ya "ketare iyaka" sun bayyana rashin girmamawa ga dimukradiyya da muhimmancin muhawara mai amfani da kuma yancin fadan albarkacin baki Jihar Zamfara - Kwamandan rundunar Operation Fansan Yamma ya bayyana daya daga cikin hanyoyin da za a bi don yin nasara a kan 'yan ta’adda Kwamandan ya fadi hakan ne a lokacin da ya karbi kungiyar tsofaffin sojoji ta Najeriya watau Nigerian Legion reshen jihar Zamfara Sojoji sun nemi hadin kai don kakkabe ta'addanci Hoto: Nigerian Army HQAsali: TwitterJaridar Leadership ta wallafa cewa Manjo Janar Olalekan Soyele ya ce matukar aka karbi tayin da su ka yi, za a samu rangwame sosai na harkokin ta’addanci a Arewa maso Yamma. Kara karanta wannan "Da rai na:" Obasanjo ya fito ya yi magana Kwamandan rundunar Operation Fansan Yamma ya bukaci jama’a da su ribanya taimakon da su ke ba su wajen yaki da ta’addanci a yankin Arewa maso Yamma Kwamandan ya bayyana cewa an sake fasalin rundunar zuwa Operation Fansan Yamma na nufin karfafa martanin sojoji kan matsalolin tsaro da su ka addabi mazauna shiyyar Manjo Janar Oluyinka Olalekan Soyele, ya jaddada cewa sojoji sun shirya tsaf tare wajen fatattakar ta’addanci musamman da samun bayanan sirri daga jama’a Aminu Ladan Mada ya jajanta rasuwar tsohon Hafsan Hafsoshin Sojojin Najeriya tare da yaba jagorancin Soyele wajen yaki da ta’addanci A baya, mun ruwaito cewa wasu miyagun mutane dauke da bindigu sun tafka mummunar barna a jihar Neja, sun kai harin kan manoman a karamar hukumar Mariga. Kara karanta wannan 'Babu yadda za a yi shugabancin Najeriya ya dawo hannun mutanen Aewa," Okupe Rahotanni sun ce 'yan ta’addan sun yi asarar rayukan mutane bakwai wanda ya jefa jama’a a cikin firgici da jimamin asarar da aka jawo masu Jihar Ondo - Sojojin Najeriya sun kara daukan haramar kawo karshen yan ta'adda a dukkan sassan kasar nan. An buƙaci sojojin ƙasar nan da su cigaba da sakin wuta kan yan bindiga a dukkan sassan Najeriya. Kara karanta wannan 'Allah bai halicci dan Najeriya domin shan wahala ba,' Obasanjo ya dura kan shugabanni Manjo Janar Kelvin Aligbe ya bukaci sojojin Najeriya su tabbatar da gamawa da yan bindiga kafin shirin komawa bariki. Babban sojan ya tabbatar da cewa dole su kammala da yan bindiga, masu garkuwa da mutane da duk wata barazanar tsaro kafin a dawo bariki a fuskanci wasu matsalolin ƙasar. Manjo Janar Kelvin Aligbe ya kara yi wa sojojin Najeriya cewa dole su zauna cikin shirin samar da tsari a ko da yaushe. Ya tabbatarwa sojojin cewa samar da zaman lafiya a yankunan Najeriya da ma duniya baki daya ba abin da za a yi wasa da shi ba ne. Kara karanta wannan Kashim Shettima ya fadi lokacin fita a kangi Manjo Janar Kelvin Aligbe ya yi kira ga sojojin da su cigaba da mayar da hankali kan horon karin matsayi da ake musu a jihar Ondo The Nation ta wallafa cewa ya ce horon zai taimaka wajen ba su dabarun da za su iya yakar yan ta'adda musamman yanzu da suka dauko karya lagon miyagu a Najeriya A wani rahoton, kun ji cewa rundunar sojoji ta samu gagarumar nasara kan yan ta'adda da sauran miyagu a jihohi daban daban cikin mako daya A jihar Jigawa da ke yankin Arewacin Najeriya sojojin sun yi nasara hallaka jagoran yan ta'adda da ke kira Mai Hijabi yayin wata fafatawa Jihar Akwa Ibom - Babban hafsan sojin Najeriya, Manjo Janar Taoreed Lagbaja ya ce ba za su saurari masu son juyin mulki ba. Manjo Janar T. A Lagbaja ya can babu yadda za a yi sojojin su wargaza ƙimarsu da su ka shafe shekaru 25 su na ginawa. Kara karanta wannan Rundunar sojojin ƙasa ta tabbatar da aniyarta na kare dimokuraɗiyya Hoto: HQ Nigerian ArmyAsali: FacebookSojoji sun magantu kan kiran juyin mulki Jaridar Nigerian Tribune ta wallafa cewa shugaban sojojin ya bayyana haka ne a wani taron babban hafsan sojoji da ya gudana a Uyo Lagbaja ya yi tir da kiran da wasu 'yan kasar nan su ke yi daga ranar 1- 10 Agusta, 2024 kan tsadar rayuwa da adawa da manufofin Bola Tinubu Wannan na zuwa ne bayan rundunar sojojin kasar na ta jaddada goyon bayanta ga haɓaka dimokuradiyya da kare martabarta duk da zugar wasu daga sassan Najeriya. Jaridar The Nation ta wallafa cewa babban hafsan sojojin, Taoreed Lagbaja ne ya bayyana haka, inda ya ce kiran bai dace ba. Manjo Janar Lagbaja ya ce mutanen da ke neman sojoji su tunɓuke zaɓaɓɓiyar gwamnati ba su san komai ba, kuma ba su da labarin gwagwarmayar da aka yi. Kara karanta wannan an gano yadda aka kashe fitinannen dan ta'adda A baya mun ruwaito cewa shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya shawarci matasan kasar nan da ka da su bari wasu tsiraru su yi amfani da su wajen tayar da fitina A jawabinsa ga matasa yayin zanga-zangar adawa da.manufofinsa Tinubu ya bayyana cewa a haɗa hannu wajen cigaban ƙasa ba rarrabuwar kawuna ba kasuwanci da al'amuran yau da kullum ne Jihar Kano - Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya tura sunan Manjo-janar Muhammad Inuwa mai ritaya zuwa Majalisar jihar Gwamnan ya tura sunan Inuwa ne domin tantance shi a matsayin sabon kwamishina a jihar Gwamna Abba Kabir ya tura sunan karin kwamishina Majalisar jihar domin tantancewa. Hoto: Abba kabir Yusuf.Asali: FacebookKano: Abba ya tura karin kwamishina MajalisaKara karanta wannan Bola Tinubu ya shiga taron FEC a Aso Villa kwanaki 3 gabanin fara zanga zanga Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da hadimin gwamnan, Abdullahi I Ibrahim ya wallafa a shafin X Manjo-janar Inuwa mai ritaya ya taba zama kwamandan makarantar sojoji ta NDA da ke jihar Kaduna lokacin yana aiki Kafin zama kwamandan NDA, Inuwa ya rike magatakardan Jami'ar Baze da ke birnin Tarayya Abuja bayan ya yi ritaya Sannan daga bisani bayanai sun tabbatar da ya rike mukamin shugaban ma'aikata ta jami'an leken asiri na rundunar sojoji Manjo-janar Inuwa mai ritaya ya samu damar yin digirin digirgir a Jami'ar tsaro ta Washington DC da ke kasar Amurka Wannan na zuwa ne bayan Gwamna Abba Kabir ya kirkiri sababbin ma'aikatu a jihar Kano domin kara inganta shugabanci. Daga cikin ma'aikatun akwai na tsaron cikin gida da makamashi da jin kai da kuma harkokin ma'adinan kasa. Kara karanta wannan Gwamna APC a Arewa ya tona asirin masu daukar nauyin ta'addanci a jiharsa Kun ji cewa hukumar karbar korafe-korafe ta Kano (PCACC) ta gayyaci dilolin fulawa da ke kasuwar Singa da masu gidajen burodi a kan farashin burodi Muhyi Magaji Rimin Gado ne ya mikawa masu ruwa da tsaki a bangaren samar da burodi gayyatar biyo bayan korafe-korafe da jama'ar gari Barista Muhyi Magaji Rimin Gado ya ce za su zurfafa bincike domin gano musabbabin tsadar burodi A just married couple from the United States were hit with $7,000 in fines yesterday after they were caught with cannabis admitted that they imported 45.8 grams of cannabis and three cartridges of a crystalline form of the main ingredient of cannabis Magistrates’ Court heard the couple arrived on board cruise ship Anthem of the Seas on July 28 The Michigan couple were stopped by customs officers as they left the ship and searched Officers found two hand-rolled cigarettes and the cartridges Mansoor told the officers he had a licence to have the drugs in the US for medical purposes and that the couple had additional cannabis in their cabin Manjo showed the court pictures of their medical marijuana licences after they admitted the offence Magistrate Khamisi Tokunbo said the couple should not have assumed they would be allowed to bring the cannabis to Bermuda He added: “If you have medical clearance for using cannabis from one state in your country that doesn’t necessarily extend to where ever you go.” Mr Tokunbo fined the couple $3,000 each for importation of cannabis and $500 for the cannabis cartridges.• It is The Royal Gazette’s policy not to allow comments on stories regarding court cases As we are legally liable for any libellous or defamatory comments made on our website this move is for our protection as well as that of our readers Which of the Throne Speech promises is the Government best equipped to deliver on View Results George Washington High School Principal Lynda Hernandez-Avilla looks over a section of the Mangilao campus The principal was reassigned as public school officials investigated an allegation against a teacher at the school The Guam Department of Education has confirmed that a senior Army instructor at George Washington High School GDOE spokeswoman Isa Baza did not provide further comment She declined to say whether Quintanilla was the subject of an internal investigation at GDOE The confirmation that Quintanilla is no longer working as a junior ROTC instructor with the education department comes a week after the completion of an internal investigation into an alleged relationship between a student and a junior ROTC instructor at the Mangilao high school Superintendent Jon Fernandez told The Guam Daily Post that the instructor had been removed from the high school after a student filed a misconduct complaint GW Principal Lynda Hernandez-Avilla also was removed from the school as part of the investigation Some teachers and parents have said the school has known about the alleged relationship covered by the complaint as well as another relationship with a second student Details from the investigation have yet to be made public Fernandez confirmed the instructor's contract has been terminated The Army division overseeing the junior ROTC program has been informed of the GDOE investigation Poll results are published every Monday in The Guam Daily Post Your browser is out of date and potentially vulnerable to security risks.We recommend switching to one of the following browsers: Jihar Kano - Rundunar sojin Najeriya ta gudanar da taro domin neman goyon bayan al'umma a jihar Kano. Yayin taron, babban hafsun dakarun Najeriya Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ya yi kira na musamman ga 'yan jarida. Kara karanta wannan Halin da ake ciki a Tudun Biri watanni 6 bayan jefa bam Rundunar soji ta yi kira ga 'yan jarida kan fadin gaskiya. Hoto: HQ Nigerian ArmyAsali: FacebookJaridar Leadership ta ruwaito cewa kwamandan runduna ta daya da ke Kano Manjo Janar Mayirensa Saraso ne ya wakilci babban hafsun Manjo Janar Mayirensa Saraso ya ce yan jarida suna da rawa da suke takawa a cikin rayuwa domin sune ke isar da sako da al'umma Saboda haka ya ce akwai bukatar su rika tantance sakon da za su wallafa musamman wanda yake da alaka da rundunar sojin Najeriya Sojan ya kuma bukaci 'yan jarida da ka da su takaita labarunsu ga ayyukan ta'addanci kawai ya ce ya kamata su rika kawo labaran da za su habaka tattali da kawo cigaba Har ila yau, Manjo Janar Mayirensa Saraso ya kara da cewa ya kamata 'yan jarida su rika nisantar labarun da za su zama barazana ga kasa, rahoton Vanguard. Kara karanta wannan Hukuncin masarautar Kano ya lasawa bangarorin da ke rikici zuma a baki Ya ce labarun bogi za su iya kawo tashin hankali da rashin cigaba a kasa saboda haka ya kamata 'yan jarida su yi taka tsantsan ya tabbatar da cewa za su cigaba da aiki kafada da kafada da yan jarida domin sanar da su ayyukan da suke gudanarwa Ya kuma kara da mika godiya da sojojin Najeriya kan yadda suke jajircewa wajen tabbatar da zaman lafiya a fadin ƙasar A wani rahoton, kun ji cewa rundunar sojin Najeriya ta kama ƙasurgumin ɗan ta'adda da ake zargi ya fitini ƙauyuka da dama a jihar Taraba da ke Arewa maso gabas Rahoto ya nuna rundunar ta sanar da cewa ta bi sawun ɗan ta'addar ne bayan ya aikata ta'asa a wani kauye yana ƙoƙarin neman mafaka Jos, jihar Filato - Dakarun sojojin Najeriya da ke atisayen OPSH da na runduna ta 3 sun yi galaba kan 'yan bindiga da masu kai masu makamai a johohin Filato da Kaduna. Kara karanta wannan an gano El Rufai ya mallaki gidan $193,084 a Dubai A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar OPSH, Manjo Samson Zhakom ya fitar a ranar Litinin, ya ce dakarun hadin guiwar ne suka cafke wadanda ake zargin Sojoji sun cafke 'yan bindiga da masu kai masu makamai a Filato da Kaduna. Hoto: @HQNigerianArmyAsali: FacebookManjo Zhakom ya kara da cewa dakarun sojojin sun kwato makamai da alburusai da dama yayin samamen da suka dau mako suna kai wa, inji rahoton The Cable. Kara karanta wannan Zambar Naira miliyan 22: EFCC ta cafke ma'aikacin karya a fadar shugaban kasa Jaridar Vanguard ta ruwaito sanarwar ta kara da cewa: A wani labarin, mun ruwaito rundunar 'yan sandan Abuja ta ce ta samu nasarar kama mutum hudu da ake zargin sun kashe Manjo Janar Uwem Udokwere (mai ritaya) a Abuja Benneth Igweh ya ce wadanda ake zargin sun kashe tsohon sojan ne a gidansa a ranar Asabar Salisu Ibrahim ne babban editan sashen Hausa na Legit harkar kudi da al'amuran yau da kullum ne yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru takwas FCT, Abuja - Reno Omokri, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, ya bayyana cewa "shekara daya da Bola Tinubu ya yi ya kawo ci gaba a Najeriya fiye da shekaru takwas na Muhammadu Buhari". Kara karanta wannan Matakai 5 da Gwamnatin Tinubu ta dauka da suka jefa ‘yan Najeriya a wahalar rayuwa Omokri ya ba da wannan kwatance ne bayan wani bankin hannun zuba jari, Goldman Sachs, ya ayyana Naira a matsayin kudin da ya fi tabuka abin kirkir a duniya a watan Afrilu Omokri, wanda jigo ne a jam’iyyar PDP, ya soki wadanda ke hasashe da hangen ci gaba da lalacewar Naira, kudin kasar da ta fi kowacce tattalin arziki a Afrika. idan aka yi la’akari da ci gaban da aka ce an samu a karkashin gwamnati mai ci Shugaba Tinubu “sannu a hankali na sanya mu ji alfahari da kasancewarmu ‘yan Najeriya” Omokri ya bayyana ra'ayinsa ne ta hanyar yada wani rubutu a shanfisa na Twitter a ranar Asabar, 13 ga Afrilun 2024. Sai dai wannan al'amari bai gamsar da wasu ba, inda suke bayyana martani kan abin da jigon na PDP ya fadi a kasan rubutunsa. Kara karanta wannan kudin Najeriya ya dawo mafi rashin daraja a duniya Idan baku manta ba, 'yan Najeriya sun bayyana shiga kunci tun bayan da shugaban kasa Tinubu ya bayyana janye tallafin man fetur a ranar da aka rantsar dashi Wannan ya biyo wasu manyan matakai da suka kai ga tashin kayayyaki ciki har da janye tallafin karatu da na wutar lantarki a Najeriya ana ci gaba da kai ruwa tsakanin gwamnati da kungiyoyin kwadago kan makomar aiki a kasar A wani labarin, kun ji yadda a ranar Juma’ar da ta gabata aka ji Naira ta sake kara daraja a kasuwannin canji inda ta kasance a kan N1 ‘Yan canji da ke kasuwanci a Legas sun saye Dala a kan N1, 110 sannan suka rika saidawa a kan N1 inda gwamnati ta gaggauta daukar matakan tabbatar da an samu hanyoyin ceto darajar Naira DUBA NAN: Danna “See First” karkashin karkashin "Following “ don samun labaran Legit.ng a shafinka na Facebook akai-akai Kaduna - Tsohon dogarin marigayi shugaban kasan mulki Soja, Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha, ya bayyana cewa wasu mutum 56 ke hana ruwa tafiya a Najeriya. Al-Mustapha yace wadannan mutane 56 ke cinye arzikin Najeriya. Ya bayyana cewa lokacin da yake daure, yayinda ake azabtar da shi ya fahimci wadannan mutane 56 kuma idan aka samu nasarar kawar da su, Najeriya za ta samu cigaba. Al-Mustapha ya bayyana hakan ne yayin hira da sashen Hausa na BBC a jihar Kaduna. Kara karanta wannan 'Muna Bukatar Tinubu Fiye da Yadda Yake Bukatar Mu a 2023' Mutum 56 kacal ke hana ruwa tafiya a Najeriya, Manjo Hamza Al-MustaphaAsali: FacebookDUBA: Bibiyemu a Instagram don samun labarai masu muhimmanci kai tsaye cikin manhajar Hamza Al-Mustapha ya shiga jerin masu neman takara kujerar shugaban kasa a zaben 2023 Al-Mustapha ya ayyana niyyar takararsa karkashin jam'iyyar Action Alliance AA Yayin saya Fam dinsa na takara a hedkwatar jam'iyyar AA dake Abuja ranar Alhamis jami'in soja mai ritaya ya yi alkawarin kawo karshen matsalar tsaron da ta addabi yankin Arewa maso gabas da Arewa maso yamma ya ci alwashin karar da 'yan ta'addan Boko Haram inda yace cikin watanni shida zai yi hakan domin kuwa dajin Sambisa na jihar Borno zai tare bayan gaje kujerar Buhari domin gane wa kansa hanyar da zai bullowa lamarin Al-Mustapha ya bayyana damuwarsa ga yadda jami'an sojin Najeriya suka zama lalatattu wadanda basu dauki kishin kasa a matsayin komai ba tare da rage wa wasua jami'ai girma idan suka gagara cimma abin da ya daura su a kai ABIN LURA: Za ku iya ceton rayuwar diya mace dake cikin hadari. Bada gudunmuwarka ga Patreon na Legit Birnin Abuja - Babban dogarin marigayi Janar Sani Abacha Manjo Hamza Al-Mustapha ya shiga jerin masu neman takara kujerar shugaban kasa a zaben 2023 Al-Mustapha ya ayyana niyyar takararsa karkashin jam'iyyar Action Alliance AA, rahoton Leadership. Yayin saya Fam dinsa na takara a hedkwatar jam'iyyar AA dake Abuja ranar Alhamis, jami'in soja mai ritaya ya yi alkawarin kawo karshen matsalar tsaron da ta addabi yankin Arewa maso gabas da Arewa maso yamma. A cewarsa, gwamnatinsa zata samar da cigaba mai dorewa don inganta tattalin arzikin kasar. Kara karanta wannan Ka zabi Ganduje matsayin mataimakin shugaban kasa ya kalubalanci mambobin jam'iyyar da su yi iyakan kokarinsu wajen ganin cewa yan takaran jam'iyyar sun samu nasara a zabe mai zuwa Shin kana da labarin da ka/ki ke son an wallafa ma ka/ki Manjo Hamza Al-Mustapha ya bayyana cewa wasu mutum 56 ke hana ruwa tafiya a Najeriya Al-Mustapha yace wadannan mutane 56 ke cinye arzikin Najeriya yayinda ake azabtar da shi ya fahimci wadannan mutane 56 kuma idan aka samu nasarar kawar da su Al-Mustapha ya bayyana hakan ne yayin hira da sashen Hausa na BBC a jihar Kaduna FCT, Abuja - Manjo Hamza Al-Mustapha ya magantu kan yadda matsalar tsaro ya tabarbare a Najeriya Hamza Al-Mustapha ya ce matsalolin tsaro da ke fuskantar Najeriya laifin shugabannin da suka gabata ne. Kara karanta wannan Dan majalisar PDP ya nemi Tinubu ya fara tafiye tafiye a mota ko ya hau jirgin haya Manjo Hamza Al-Mustapha ya zargi shugabannin baya da lalata lamarin tsaro Hoto: Getty Images.Asali: Getty ImagesHamza Al-Mustapha ya zargi shugabanni da sakaciTsohon dogarin Marigayi Sani Abacha ya ce wadanda ke da alhakin tsare jama'a da kawo zaman lafiya sun gaza yin katabus Manjo Hamza Al-Mustapha ya bayyana haka yayin wani babban taron kasa da kasa da aka gudanar a birnin Abuja, cewar rahoton The Guardian. Ya ce wannan matsala da ake ciki na rashin tsaro yana bukatar amfani da dabarun kimiyya domin dakile matsalar. Har ila yau, ya ce babban matsalar ita ce shugabannin da suka gabata sun gaza aiwatar da wani abu kan nauyin da aka daura musu yadda ya kamata. Al-Mustapha ya ce rashin tsaron Najeriya da sauran ƙasashen Afrika an yi watsi da su tun da dadewa. Tsohon sojan ya ce barin matsalar ya jawo kara dagula lamura a kasar wanda ya wuce gona da iri. Kara karanta wannan "Nigeria za ta murkushe 'yan ta'adda idan ta samu tallafi daga EU" Inji Ministan Tinubu A wani labarin, kun ji cewa Hamza Al-Mustapha ya yi wata magana da ta za ta iya zama hannunka mai sanda ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya ya nuna sai an yi hattara da ‘yan kasuwa Al-Mustapha mai ritaya a wata hira da ya yi da ƴan jaridu ya ce masu harkar fetur za su iya rusa gwamnati gaba ɗaya DUBA NAN: Bibiyi shafin Legit.ng Hausa a kafar TikTok Kada ka bari bidiyo mai daukar hankali ya wuce ka FCT Abuja - Sabon shugaban rundunar sojin ƙasan Najeriya (COAS) ya kama aiki a matsayin shugaban sojin na 23 a tarihi Sabon shugaban rundunar sojin ya sha alwashin cewa zai yi iya bakin kokarinsa wajen sauke nauye-nauyen da ke kansa tare da yi wa kowa adalci, kamar yadda Leadership ta ruwaito. Shugaban hukumar sojin ƙasa na 22, Janar Faruk Yahaya mai ritaya ne ya miƙa masa alamar karɓar ragama a wani biki da aka shirya a hedkwatar sojoji da ke Abuja ranar Jumu'a. Kara karanta wannan Sabon Shugaban Rundunar Sojin Saman Najeriya Ya Kama Aiki Gadan-Gadan Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ne ya naɗa Lagbaja a matsayin hafsan sojin ƙasa da yammacin ranar Litinin 2023 bayan ya sauke baki ɗaya hafsoshin tsaro Manjo Janar Lagbaja ya ɗauki alkawarin cewa zai ɗora daga inda Yahaya ya tsaya wajen gina jajirtacciyar rundunar soji Bugu da ƙari sabon COAS ɗin ya bayyana cewa ba zai riƙa barin aiki tuƙuru da jajircewa ya tafi a banza ba a zamanin jagorancinsa ya bayyana cewa zai bar hukumar sojin ƙasan Najeriya fiye da yadda ya zo ya sameta a shekarar 2021 Janar Yahaya ya ce rundunar soji ta samu dumbin nasarori a ƙoƙarin magance matsalar tsaron da ta addabi ƙasar nan karkashin kulawarsa, kamar yadda Channels tv ta rahoto. Kara karanta wannan Babban Jigo Ya Tona Asirin Manyan Sarakuna da Wasu Gwamnoni Masu Hannu a Talauta Arzikin Najeriya Ya roƙi jami'an soji su ci gaba da zama cikin shiri jajircewa da gwarzantaka yayin sauke nauyin da ke kansu kana su marawa sabon COAS baya domin magance duk wata barazanar tsaro A wani rahoton na daban kuma Sifeta janar da 'yan sandan kasar nan IGP Egbetokun ya shiga gana wa yanzu haka da manyan jami'an 'yan sanda a Abuja Waɗanda aka hanga sun halarci ɗakin taron IG a hedkwatar sun ƙunshi manyan jami'an hukumar 'yan sanda tun daga mataimakan sifetan yan sanda (DIG) da kananan mataimakan sifeta na kasa (AIG) Babban sojan Amurka, Manjo Harrison Mann ya ajiye aikinsa domin nuna goyon bayan Falasɗinawa. Sojan Amurka ya ajiye aiki saboda adawa da taimakon da Amurka ke ba Isra'ila. Hoto: Jeffrey ST ClairAsali: FacebookManjo Mann ya nuna cewa goyon bayan da Isra'ila ke cigaba da samu wurin Amurka abin Allah wadai ne. Kara karanta wannan Rahoton jaridar Al-Jazeera ya nuna cewa sojan ya zargi kasar Amurka da nuna jin dadi kan kisan gilla da Isra'ila ke yi ga fararen hula a Gaza Ajiye aiki da sojan ya yi ya kara adadin ma'aikata da suka yi murabus a Amurka domin nuna goyon baya ga Falasɗinawa Manjo Mann ya bayyana ajiye aikin ne cikin wata wasika da ya rubuta wa hukumar leken asirin Amurka Jami'in ya rubuta wasikar ne ta hannun wani abokinsa da ke aiki a hukumar a watan Nuwamban shekararar da ta gabata Babban sojan ya kuma bayyana rashin imani da tausayi da kasar Amurka ke nunawa a matsayin dalilin ajiye aikin da ya yi A cewar Manjo Mann, abin takaici ne ga Amurka a ce tana taimakawa wajen azabtar da yara da mata da ke Gaza da kewaye. Kara karanta wannan Kaduna: Sojoji sun yi ajalin kasurgumin ɗan bindiga Sojan ya kara da cewa a matsayinsa na wanda ya hada jini da Yahudawa ya san Allah yana fushi da yin kisan kare dangi, rahoton Aminiya. Sauran sojojin da suke aiki tare sun nuna goyon baya a kan matakin ba babban sojan ya dauka A wani rahoton, kun ji cewa wasu gungun mabiya aƙidar shi'a a Najeriya sun fito tattakin nuna goyon baya ga Falasɗinawa bayan sabon yaƙin da ya ɓarke Malamin Shi'ah Sheikh Sidi Munir Sokoto ya ce ƙungiyar Shi'a IMN karkashin Sheikh Zakzaky ya saba gudanar da zanga-zangar goyon bayan Falasɗinu - Sabon shugaban sojin kasa, ya samu mukaminsa a ranar Alhamis daga shugaban kasa Muhammadu Buhari - A matsayin shugaban kasa Muhammadu Buhari na babban kwamandan sojojin kasar nan akwai wasu abubuwa da dole ne shugaban kasan ya duba kafin ya yanke hukuncin wanda zai nada 27 ga watan Mayun 2021 ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Manjo Janar Farouk Yahaya a matsayin sabon shugaban sojin kasa na Najeriya Legit.ng ta tattaro wasu dalilai biyar da zasu iya zama abinda shugaban kasan ya duba kafin nada Yahaya a wannan babban matsayi KU KARANTA: Hotunan matashi mai shekaru 23 yayi wuf da fitacciyar 'yar siyasa mai shekaru 45 Dalili 5 da zasu iya zama abinda yasa Buhari ya nada Manjo Janar F Yahaya COAS Manjo Janar Yahaya hafsan soja ne amma kuma sojan yaki ne Shugaban sojin Najeriyan ya ga kusan komai a rundunar sojin kasar nan shine mai baiwa rundunar Operation Hadin Kai umarni masu yaki da ta'addanci a yankin arewa maso gabas na kasar nan Ana ware wannan matsayin ne kuwa ga hafsin sojan da yake da ilimi ayyukan soja tare da gogewa da kuma sanin tsarin yadda aiki a filin daga yake Rundunar soji tana da manyan mukamai hudu kuma ko gwamnatin baya tana zaben shugabannin ne biyu daga kudu Shugaba Buhari ya cigaba da wannan al'adar tun daga 2015 Nadin Manjo Janar Yahaya ne ya kawo daidaituwa a tsakani KU KARANTA: Labari mai dadi: FG ta bayyana lokacin da karin albashin malaman makaranta zai fara aiki Bayan zaben shugabannin sojin biyu daga arewa ana sake duba yankinsu a arewacin Najeriya shugabannin sojin Buhari daga yankin arewa maso gabas suke sai kuma Attahiru wanda yazo daga arewa maso yamma hakazalika Manjo Janar Farouk Yahaya Ana ta tsammanin shugaban kasa zai nada wani daga aji na 35 36 ko 37 saboda manjo janar dake wadannan azuzuwan suna da kwarewa tare da gogewa kuma sune ke rike da manyan mukamai na sojin kasa shine tsohon sakataren rundunar sojin kasa tsohon GOC kuma ya halarci makarantar horar da hafsin soji da jami'ar Salford Shugaba Buhari na nada shugabannin sojinsa daga jihohin da rikici ya tsananta Ya nada Buratai a lokacin da Borno ke fama da Boko Haram Attahiru kuwa a lokacin da Kaduna ke fama da 'yan bindiga sai kuma Yahaya a lokacin da 'yan bindiga ke barazanar kwaceta A wani labari na daban, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Farouk Yahaya a matsayin shugaban dakarun sojin kasa na Najeriya. mai mukamin manjo janar zai maye gurbin marigayi Attahiru Ibrahim a take Yahaya shine babban kwamandan Div 1 na rundunar sojin kasa ta Najeriya 1. An haifi manjo janar Ahmed a ranar 16 ga watan Fabrairun 1968 a garin Maiduguri dama kuma dan asalin Maiduguri ne a jihar Borno Ya yi karatunsa na sakandare a Comprehensive Secondary School dake Makurdi kafin ya samu gurbin karatu a makarantar sojoji ta NDA a 1988 KU KARANTA: Daular duniya: Bidiyoyin lefen alfarma na Zarah Bayero daga Iyalin Shugaba Buhari Muhimman abubuwa 8 da ya dace a sani game da marigayi Manjo Janar Ahmed. Hoto daga Nigerian Army HQAsali: Facebook3. Ya kammala karatun horar da hafsin sojoji a ranar 25 ga watan Satumban 1993 inda ya fito a matsayin second Lieutenant. 4. Ya kai matsayin da aka nada shi manjo janar ne kafin rasuwarsa. Kara karanta wannan Yanzu-Yanzu: Hoton Yadda Aka Yi Jana'izar Janar Na Sojan Nigeria Da Ƴan Bindiga Suka Kashe Marigayin ya yi digirinsa na fari ne a harkar siyasa sannan yayi na biyu a fannin sanin dabaru a NDA 6. Ya taba rike mukamin Provost Marshal na sojin kasa kafin mutuwarsa kuma ya rike darektan tsofaffin soji a hedkwatar sojin kasa dake Abuja 7. Ya yi karatu a fannoni daban-daban a makarantar sojoji dake Jaji da sauran makarantun horar da sojoji dake kasar nan Sakamakon kwazonsa da dagewarsa wurin yin aiki tukuru a fadin kasar nan marigayi manjo janar Hassan Ahmed ya samu jinjinawa daga wurare daban-daban wadanda suka hada da Force Service Star KU KARANTA: 'Yan uwa 3 sun sheka barzahu bayan sun kwashi garar Amala a Ilorin A wani labari na daban, Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, yayi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya rangwantawa talakawa. Basaraken yayi wannan kiran bayan karbar bakuncin shugaban kasan a fadarsa a ranar Alhamis. Kara karanta wannan Sojojin saman Najeriya sun ragargaji 'yan ta'addan ISWAP Ya yi kira ga shugaban kasan da ya inganta tsaro tare da shawo kan matsalar hauhawar farashin kaya a kasar nan "Muna godiya ga shugaban kasa kan wannan ziyarar kuma hakan zai kara dankon alakarsa da gidan sarauta Ba za mu iya fadin sau nawa ya zo gidan ba ballantana a zamanin marigayin Sarki Katsina-Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kisan wasu jami’anta da ke aiki da ‘operation hadarin daji’ guda hudu a jihar Katsina. Kara karanta wannan sun halaka mace mai juna 2 da wasu mutane 10 Rahotanni sun bayyana cewa wasu ‘yan ta’adda sun kai hari sansanin sojoji a karamar hukumar faskari da ke jihar Katsina ranar Lahadi Sojoji 4 sun rasu a harin Katsina(An yi amfani da hoton nan domin misali) Hoto: HQ Nigerian ArmyAsali: FacebookDarektan yada labarai a hedkwatar tsaro, Edward Buba, ya tabbatarwa Daily Trust cewa mutum hudu ne su ke da tabbacin sun rasu ba biyar ba Manjo Janar Edward Buba ya bayyana cewa an kai harin kwantan bauna kan jami’ai biyar da ke tsaron iyakar Najeriya A rahoton da rundunar sojojin kasar nan ta fitar dauke da sa hannun Manjo Janaral Edward Buba ya bayyana cewa wasu ‘yan ta’adda sun kai hari kan wasu jami’an ta a a jihar Zamfara Ya ce harin da aka kai ya yi sanadiyyar mutuwar jami’anta guda hudu a kauyen Kuran Mota dake titin Alikere Yarmalimai a jihar Zamfara, kamar yadda The Guardian ta wallafa. Kara karanta wannan Jami'an DSS sun kai samame harabar kotu ana cikin shari'a Manjo Janar Edward Buba ya ce duk da rundunar ta samu asarar rayuka da jikkatar wadansu amma sojojin sun yi galaba a kan ‘yan ta’addar Rundunar ta bayyana cewa babu wani aiki da jami’an sojojin ke fita ba tare da samun galaba a kan wasu ‘yan bindiga ba A baya mun ruwaito mu ku cewa jami'an sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto wasu mutum biyu yayin da suka fatattaki 'yan bindiga a jihar Katsina Rahotanni sun tabbatar da cewa an kama wani kasungurmin dan ta'adda guda daya sannan an gano babur guda daya da kuma tarin makamai Malumfashi ya shafe shekaru ya na kawo labaran Hausa musamman na siyasa Abuja - Hamza Al-Mustapha ya yi wata magana da ta za ta iya zama hannunka mai sanda ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu mai-ci Dogarin tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya ya nuna sai an yi hattara da ‘yan kasuwa Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya a wata hira da ya yi da tashar DCL Hausa ya ce masu harkar fetur za su iya rusa gwamnati Tsohon sojan ya ce ‘yan kasuwan mai za suyi duk abin da za su iya domin kare dukiyar aljihunsu duk da karfin shugabannin kasar ‘Dan takaran shugaban kasar ya ce dole sai an bi lamarin mai da hikima da tunani Sojan ya ce a kauracewa irinsu IMF da bankin duniya da sharudan da suka kakabawa Najeriya a 1986 a zamanin Ibrahim Babangida A kalamansa, ya tabo zancen wutar lantarki da gwamnatin tarayya ta kara kudinsa kwanan nan, ya kawo yadda za a magance matsalar. Hamza Al-Mustapha yana ganin babu dalilin da za a rasa wuta a Najeriya, ko a ce sai al’umma sun kashe makudan kudi kafin su ga haske. Kara karanta wannan Yahaya Bello ya yi rashin nasara a babbar kotun tarayya Najeriya ce ta biyu a arzikin gas wanda ake amfani da shi wajen samun wutar lantarki a cewar tsohon Manjon sojan iska da ma’adanai wadanda duk za su iya amfani wajen samun wutar lantarki ta gano cewa duk da Najeriya tana da albarkar gas Bayanan shafin Worldmeter ya nuna Iran ce ta biyu a arzikin gas Arzikin gas da ake da shi bai kai yadda Al-Mustapha yake fada ba Kwanaki aka ji labarin an shafe mako guda kenan da tashi taron tattalin arziki da aka yi a birnin Riyadh Daga Nederland, Bola Ahmed Tinubu ya wuce zuwa Saudiyya kuma ya dade bai dawo Abuja ba KALLIN NAN: Legit.ng ta fara wata gwagwarmayan taimakawa yara marasa galihu a Calabar - Kayi musharaka a wannan shirin na Patreon, mu hada kai wajen canza rayukan mutane! Abuja - An yi ‘yar karamar hayaniya a lokacin da ‘yan takarar shugaban kasa suka je sa hannu a yarjejeniyar zaman lafiya a zaben da za ayi a 2023. Rikici ya nemi ya kaure ne yayin da Kashim Shettima ya zauna a kujerar da aka warewa ‘dan takarar shugaban kasa, alhali shi abokin takara ne. Ganin Sanata Kashim Shettima a sahun gaba bai yi wa Yele Sowore dadi ba, hakan ta sa ya kalubalanci ‘dan takaran mataimakin shugaban kasar. Kara karanta wannan Zaben 2023: Tinubu ya ce zai ba 'yan Najeriya mamaki Yayin da shi Sowore ya samu kansa a kujerar baya, shi kuwa Shettima ya samu kujera a gaba, yana mai wakiltar ‘dan takaran APC, Bola Tinubu ‘Dan gwagwarmayar yana ganin bai kamata tsohon gwamnan na Borno ya zauna a gaban shi ba domin kuwa Tinubu ne yake rike da tutar APC. A wani bidiyo da Sowore ya wallafa a shafinsa, an ji yana cewa bai dace Tinubu ya rika neman takarar shugaban kasa ta hanyar aiko wakilci ba. Shin kana da labarin da ka/ki ke son an wallafa ma ka/ki? Ka tuntubemu a info@corp.legit.ng! Omoyele Sowore a taron da aka shirya Hoto: @YeleSoworeAsali: Twitter Kara karanta wannan 2023: Nasihar da Shugaba Buhari Ya Yi Wa Yan Takarar Shugaban Kasa 18 a Wurin Taron Abuja Ana gama wannan sai ga ‘dan takara na AAC yana cacar baki da Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya wanda ya yi aiki da Marigayi Janar Sani Abacha Hamza Al-Mustapha ya fadawa Sowore cewa akwai bambanci a tsakaninsu inda tsohon ‘dan jaridar yake cewa shi ne wanda ya tsaya a kan gaskiya Sowore ya fadawa tsohon sojan cewa a lokacin da shi da Janar Abacha suke ta’adi A ranar Juma’a aka ji labari Ayo Oyalowo yace Bola Tinubu ya bar Najeriya ne da nufin ya samu lokacin hutu Daya daga cikin ‘yan kwamitin yakin neman zaben APC a 2023 yace ‘dan takaran na su yana aikin awanni 20 a kullum yaumin, don haka dole ne ya huta. Kara karanta wannan 2023: Tinubu Ba Zai Samu Damar Sa Hannu Kan Wata Muhimmiyar Takarda ba wanda ya rike mukamin shugaban masu kula da Sani Abacha a lokacin ya na mulki ya yi magana game da kudin da ake zargin gwamnatinsa da sacewa Manjo Hamza Al-Mustapha ya yi wa Jaridar Vanguard bayani a kan yadda aka rika tattara kudin Najeriya ana fita da su a lokacin mulkin na tsohon shugaban kasa Sani Abacha Al-Mustapha ya ke cewa ya fara jin labarin ‘satar’ gwamnatin Abacha ne a lokacin da ya ke daure a gidan yarin Kirikiri An rufe Al-Mustapha a gidan yari na shekara da shekaru Tsohon CSO din ya ke cewa ba a taba tuntubarsa ba game da wannan kudi asali ma Manjon ya ce wannan badakala abin kunya ne a kansa hankalinsa bai kwanta ba a lokacin da ya fara jin labarin badakalar domin kuwa ya san yadda Marigayi Janar Sani Abacha ya ke da adana da rashin facakar kudi Ya ce: “Abin da na sani shi ne akwai lokacin da Amurka Ingila da wasu Kasashe biyu su ka sa wa Kasar Najeriya takunkumi saboda wasu sun dauko fada da Janar Sani Abacha.” KU KARANTA: PDP ta ce ana neman mikawa wani Gwamna kason kudin satar Abacha Hamzah Al-Mustapha ya na ganin Sani Abacha bai ci kudin kasa baAsali: FacebookDogarin tsohon shugaban kasa Abacha ya bayyana cewa wasu manyan ‘Yan Najeriya ne su ke fada da gwamnatin Sojin Abacha a wancan lokaci tsohon shugaban kasar ya bukaci ya yi magana da Masu ruwa da tsaki daga Arewa da Kudancin Najeriya game da wannan mataki.” Inji sa “An yi wannan taro ne domin duba hadarin takunkumin da aka sanyawa Najeriya a wajen fadar shugaban kasa domin dakin taron Aso Villa ba zai dauki adadin jama’an ba.” Al-Mustapha ya kara da cewa: “Matsayar da aka cin ma shi ne Najeriya ta fitar da kudi ta hannun mutanen da ke kasuwanci a waje ta haka kasar za ta iya shigo da fitar da kaya.” Fitaccen Sojan ya ce a dalilin haka ne kudin Najeriya su ka fada hannun mutane a kasar waje wanda yanzu ake dawowa Najeriya da kudin da sunan satar da gwamnatinsu ta yi Idan ku na da wata shawara ko bukatar bamu labari Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta: Facebook: https://facebook.com/legitnghausa Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa Rundunar sojojin Nigeria ta bayyana cewa ƴan fashi da makami sun bindige muƙadasshin kwamandan 196 Battalion, Manjo MS Sama'ila a Dundubus, Jigawa, News Wire ta ruwaito A cewar sanarwar da rundunar sojojin ta fitar a ranar Talata, an kashe Sama'ila ne misalin ƙarfe 11.30 na daren ranar Lahadi a hanyarsa ta zuwa Kano daga Maiduguri da mai tsaronsa Alisu Aliyu DUBA WANNAN: Hotunan Ƴan Boko Haram Da Aka Kama Da Magungunan Ƙarfin Maza Da Wasu Kayayyaki a Borno Yayin da an kai gawar Sama'ila asibitin ƙwararru ta Rashid Shekoni da ke Dutse, Aliyu wanda ya tsira da harbin bindiga yana samun kulawa a asibitin na Shekoni da ke Dutse kamar yadda News Wire ta ruwaito Sanarwar ta rundunar sojojin ta fitar ta ce: Dakarun sojojin Nigeria na Sector 1 Operation Hadin Kai (OPHK) tare da taimakon Yan Sa-Kai na Civilian JTF, a ranar 3 ga watan Yuli sun kama wasu yan ta'addan kungiyar Boko Haram biyu LIB ta ruwaito cewa direktan sashin watsa labarai na rundunar sojoji cikin sanarwar da ya fitar a ranar Talata ya ce sojojin sun kama wasu kayayyaki da aka siyo domin kaiwa yan ta'addan Mr Nwachukwu ya ce sun kama gurneti na hannu Abuja - Shugaban hukumar yan Najeriya dake kasashen waje (NIDCOM) ta bayyana irin kalubalen da ta shiga ta yadda aka kusa mata fyaɗe lokacin da take aikin jarida Dailytrust ta rahoto cewa Abike Dibiri ta faɗi haka ne yayin da take jawabi ga manema labarai bayan karban lambar girmamawa a wurin taron yancin neman bayanai (NFI) a Abuja. Tsohuwar yar majalisar tarayya ta shaidawa yan jarida su tashi tsaye kuma su ƙarfafa kansu, su rinka gudanar da binciken kwakkwafi kan wani abu. Kara karanta wannan Yadda wani gwamna a Arewa ya kwashi tsabar kudi biliyan N60bn daga lalitar jiharsa Ta kara da cewa ba dan Manjo Janar Al-mustapha tsohon shugaban dakarun marigayi shugaban ƙasa DUBA: Saukar da sabuwar manhajarmu ga masu amfani da Android, karanta labarai da duminsu a manhajar kafar labarai ta #1 a Najeriya Abike ta yi kira ga yan jarida kada su ji tsoron shiga ko ina ne su gudanar da binciken kwakkwafi kan masu rike da madafun iko. Ta kuma kara da cewa akwai bukatar tabbatarwa da kare rayuwar yan jarida domin su samu damar gudanar da aikinsu yadda ya kamata. Kara karanta wannan Shugaba Buhari ya tabbatarwa gwamnan Sokoto Dabiri ta yi aiki a kafar watsa labarai ta ƙasa (NTA) na tsawon shekara 15 tana gudanar da shirin labarai na NTA News Line Ta yi ritaya daga aiki a NTA kuma ta nemi takarar yar majalisar wakilan tarayya A shekarar 2015, Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ya naɗa ta babban mai bashi shawara kan harkokin yan Najeriya dake kasashen waje Bayan shekara uku, Buhari ya maida ta shugabar hukumar NIDCOM, matsayin da take rike da shi har zuwa yau, kamar yadda Linda Ikeji ta ruwaito A wani labbarin kuma Gwamnatin tarayya ta cika alkawarin da ta daukar wa kungiyar ASUU Gwamnatin tarayya ta fara cika alkawurran da ta ɗaukarwa kungiyar malaman jami'o'i ASUU kafin ta janye yajin aiki a baya. Ministan kwadugo, Chris Ngige, yace tunin gwamnati ta tura wa jami'o'i kudin gyara da alawus kimanin biliyan N55.2bn. Kara karanta wannan Yari Vs Matawalle: Kotu ta yanke hukunci kan rikicin jam'iyyar APC a Zamfara Najeriya - Yanzu muke samun labarin cewa, tsohon shugaban hafsan sojin Najeriya, Manjo Janar Chris Alli (rtd), ya rasu, The Guardian ta ruwaito An haifi marigayin a watan Disamban 1944, ya yi ritaya daga aikin sojan Najeriya a matsayin Manjo Janar. Ya rike mukamin babban hafsan soji daga 1993 zuwa 1994 a karkashin mulkin Janar Sani Abacha sannan ya kasance gwamnan soja a jihar Filato daga watan Agusta 1985 zuwa 1986 a lokacin mulkin Janar Ibrahim Babangida. Kara karanta wannan Innalillahi: Tsohon kwamishinan 'yan sanda a Najeriya ya riga mu gidan gaskiya Allah ya yiwa tsohon hafsun soja rasuwaAsali: TwitterLURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu an nada shi shugaban rikon kwarya na jihar Filato a lokacin da rikicin addini ya barke a jihar a shekarar 2004 ya rubuta littafi mai suna: ‘The Federal Republic of Nigerian Army: The Siege of a Nation’ Littafin ya yi tsokaci game da aikin soja da kuma yadda gudanarwarta ta kasance a tarihin Najeriya Ya kuma bayyana yadda aikin soja ya yi tasiri a kansa Janar Ali mamba ne na gudanarwar jaridar The Guardian kafin rasuwarsa Najeriya ta sha samun rashin manyan wadanda suka yi mata hidima, musamman a cikin 'yan shekarun nan sanadiyyar tsufa da rashin lafiya. Kara karanta wannan Abubakar-Surajo Imam: Rundunar Sojin Najeriya ta samu farfesa na farko A wani labarin, tsohon gwamnan jihar Ondo na mulkin soja, Manjo Janar Ekundayo Babakayode Opaleye ya riga mu gidan gaskiya Marigayin ya rasu ne a Abeokuta da ke jihar Ogun a yau Asabar 18 ga watan Nuwamba dalilin ciwon zuciya Opaleye shi ne ya rike mukamin gwamnan tsohuwar jihar Ondo da Ekiti a zamanin mulkin Ibrahim Badamasi Babangida daga 1986 zuwa 1987. A Najeriya wata kotun daukaka kara a jihar Legas ta yanke wa tsohon dogarin marigayi Janar Sani Abacha, Hamza Al-Mustapha hukucin kisa ta hanyar ratayewa sakamakon kisan uwargidan marigayi MKO Abiola. Mai shari'a Mojisola Dada ta ce ya kamata a rataye Manjo Hamza Al-Mustapha, sakamakon samunsa da hannu a shirya kisan uwargidan shahararren dan kasuwa kuma dan siyasa marigayi Moshood Abiola. Al-Mustapha, shi ne na hannun damar tsohon shugaban mulkin soji Janar Sani Abacha, ya shafe shekaru 13 yana zama a gidan yari, tun bayan da aka zarge shi da shirya kisan. Wannan shari'a ta ja hankalin jama'a sosai a kasar, musamman ganin lokacin da aka shafe ana gudanar da ita - da ma abubuwan da suka rinka faruwa a lokacin shari'ar. Anta samun shaidu masu cin koro da juna a lokacin shari'ar, yayin da kungiyoyi daban-daban suka nuna damuwa kan yadda aka dade ana gudanar da ita. A shekarar 1996 ne aka kashe Kudirat Abiola sakamakon wani harbi da wasu mutane suka yi mata. Marigayi Moshood Abiola ne ake kyautata zaton ya lashe zaben shugabancin kasar da aka gudanar a shekara ta 1993, wanda daga bisani gwamnatin mulkin soji ta Janar Ibrahim Babangida ta soke. Kuma babu wani abu da yake tunawa 'yan kasar wancan zabe kamar wannan shari'ar. Sai dai babu tabbas ko wannan hukunci zai kawo karshen sa'insar da shari'ar ta haifar. Wannan hukuncin ya zo a daidai lokacin da Najeriya ke cikin mawuyacin hali ta fuskar tsaro da kuma siyasa, abinda masu lura da al'amura ke ganin ka iya kara cakuda al'amura a kasar. - Yanzu haka Manjo Hamza Al’mustafa da shugaban kungiyar MASSOB na ganawa a Kaduna a dakin taron Arewa House - Ana gudanar da taron ne domin fahimtar juna tsakanin yankunan biyu - Al-mustafa ya koka cewa kasar Najeriya ta gaji fitina tun yakin basasa Tsohon babban jamiin mai kula da tsaron lafiyan marigayi shugaba Janar Sani Abacha Manjo Hamza Al’mustafa da shugaban kungiyar fafutukar kafa yankin Biyafara Cif (Dakta) Ralph Nwazurike na ganawa a halin yanzu kan yadda za a samu zaman lafiya bayan wani wa’adin da wasu kungiyoyin matasan arewa suka ba kabilar Igbo cewa su tattara nasu da nasu su bar yanki nan da watanni 3 KU KARANTA: Korar Inyamurai: Dan majalisar tarayya daga Kano ya goyi bayan matasan Arewa Legit.ng ta ruwaito cewa yanzu haka ana gudanar da taron a Kaduna a dakin taron Arewa House domin fahimtar juna tsakanin yankunan biyu bisa dagewa da masu rajin kafa kasar Biyafara keyi da kuma wa’adin sallamar ‘yan kabilar Igbo daga Arewa da wasu kungiyoyin matasan arewa suka bayar Tsohon babban jamiin mai kula da tsaron lafiyan marigayi shugaba Janar Sani Abacha Manjo Hamza Al’mustafaManjo Al’mustafa wanda ya bada musali da yadda fitina ta gallabi kasar Libya da Sham da Yaman yace Najeriya ta gaji fitina tun yakin basasa Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa Ku saurari maganan da Nnamdi Kanu ya yi a kan kafa yankin Biyafara a sakamakon kyakkyawa kuma farar aniya ta mataimakin shugaban kasar Najeriya a safiyar jiya ta Laraba ya gudanar da wani abun son barka cikin garin Abuja da ya cancanci yabo da jinjina Farfesa Osinbajo ya kai ziyarar bazata gidan Marigayi Manjo Solomon Kabiru Umaru inda ya gana da iyalan sa a yankin Kurudu da ke garin Abuja Marigayi Manjo Solomon ya riga mu gidan gaskiya a ranar 17 ga watan Dasumba na shekarar 2014 a fagen fama na yiwa kasar sa hidima yayin yakar ta'addanci a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya Ga hotunan ziyarar mataimakin shugaban kasa tare da uwargidan Marigayi Misis Gloria Umaru da kuma 'ya'yayen sa uku; Ruth Osinbajo yayin ziyarar iyalan marigayi Manjo Solomon Kabiru UmaruAsali: Twitter Osinbajo tare da Uwargidan marigayi Manjo Solomon da 'ya'yan sa ukuAsali: TwitterKARANTA KUMA: 2019: Ya kamata yankin Arewa maso Gabas ya samar da shugaban kasa - Dogara Cikin Hotuna: Osibajo ya ziyarci iyalan marigayi Manjo Solomon Kabiru UmaruAsali: TwitterSanarwa: Ku ci gaba da kasancewa tare da mu yayin da Shafin Naij.com Hausa ya sauya suna zuwa Legit.ng Hausa Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayarku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.com Ku biyo cikin shafukan mu na zaurukan sada zumunta: https://facebook.com/legitnghausa - An nemi wani babban soja a Najeriya - Manjo Janar Idris Alkali an rasa - Manjo Janar Alkali dai ya bace akan hanyar sa ta zuwa Bauchi daga Abuja Wani labari mai matukar tayar da hankali da muke samu daga majiyoyi da dama a nuni da cewa daya daga cikin hazikan sojojin Najeriya kuma Manjo Janar a gidan soja mai suna Manjo Janar Idris Alkali yayi batan dabo KU KARANTA: An samu labarin halin da Sambo Dasuki yake a hannun DSS Wata kungiya ce dai ta masu rajin tabbatar da mulkin demkradiyya da kuma kyakykyawan shugabanci mai suna CUPS a takaice ta fara sanar da hakan a shafin ta na dandalin sadarwar zamani na Facebook Legit.ng ta samu cewa kamar yadda majiyar ta mu ta bayyana Manjo Janar Alkali dai ya bace ne akan hanyar sa ta zuwa garin Bauchi daga garin Abuja kungiyar tace yau kimanin kwana hudu kenan dukkan lambobin sa basu shiga kuma har yanzu ba'a ji daga gare shi ba wanda lamarin yayi matukar tayar da hankulan 'yan uwa da abokan arzikin sa Jami'an sojojin saman Najeriya dake a cikin rundunar hadin gwuiwa ta Lafiya Dole dake yaki da 'yan ta'addan Boko Haram a shiyyar Arewa maso gabashin kasar nan sun sanar da samun gagarumar nasara a kan 'yan ta'addan a maboyar su dake a dajin Sambisa rundunar ta bayyana cewa ta samu yin galaba akan 'yan ta'addan ne tare kuma da yin fata-fata da ma'ajiyar makaman a dajin na Sambisa dake zaman mafaka gare su Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta: Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari Marigayi Manjo MM Hassan (Sarkin Yakin Damboa) a garin Maimalari Dandazon jama'a sun halarci Sallar jana'izar babban kwamandan rundunar Operation Lafiya dole Marigayin ya rasa rayuwarsa ne a filin daga yayinda suke artabu da yan tada kayar bayan Boko Haram KU KARANTA: Yadda wata 'yar shekaru 14 ta taimakawa 'yar Chibok wajen kubuta daga Boko Haram An siffanta rasuwan Manjo Hassan a matsayin babban rashi ga hukumar soja saboda irin jaruntan da marigayi ke nunawa wajen yakan yan ta'adda a yankin Arewa maso gabashin Najeriya Manyan sojoji da yan siyasa sun halarci wannan jana'iza Daga cikin sune babban hafsan sojin Najeriya Laftanan Janar Tukur Buratai; gwamnan jihar Borno Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa