You don't have permission to access the page you requested What is this page?The website you are visiting is protected.For security reasons this page cannot be displayed Sign up for our daily Newsletter and stay up to date with all the latest news You are receiving this pop-up because this is the first time you are visiting our site You are using software which is blocking our advertisements (adblocker) we are relying on revenues from our banners So please disable your adblocker and reload the page to continue using this site.Thanks Even though temperatures have dropped and the season has been delayed for a few weeks to prevent pests producers have already detected the first active outbreaks of viruses in Almeria both in the Níjar area and some greenhouses in the Poniente Zucchini crops in the eastern part of the province are affected by the New Delhi and Cucurbit aphid-borne yellows viruses New Delhi severely damages the plant and its fruit production with clear symptoms such as intense curling and crinkling of the leaves and yellowing similar to the mosaic virus in zucchini transmitted by aphids in a non-persistent way is an emerging virus in cucurbit plants in temperate and Mediterranean regions told Diario de Almería that these viruses are causing considerable damage in several greenhouses in Níjar "Producers have had to uproot many plantations because they were full of bugs Many farmers have not even been able to harvest and have completely uprooted the plants," she said "We recommend producers that uproot all of their plants to change crops to try to break the chain of transmission because there's not much that can be done to thoroughly clean the greenhouse structures of these pests." These have been the most problematic viruses at the beginning of this season cucumber crops are showing symptoms of yellowing The Tomato Brown Rugose Fruit Virus (TBRFV) which has caused havoc in previous campaigns although some plants are showing sporadic symptoms without directly affecting the fruit producers have detected cases of Thrips parvispinus in pepper crops Technicians are keeping a close watch to control this species which can slow the plant's normal growth Source: diariodealmeria.es FreshPublishers © 2005-2025 FreshPlaza.com Mission Statement: to assist the integration of foreign residents living in Spain and this is never more accurate than when you establish yourself as a foreign resident in a new country Being able to quickly familiarise yourself with the culture and customs can help ease the transition during a challenging time This is why Euro Weekly News makes it our mission to provide you with a free news resource in English that covers both regional and national Spanish news – anything that we feel you will benefit from knowing as you integrate into your new community and live your best life in Spain you can forget about translating articles from Spanish into awkward English that probably don’t make much sense Let us be your convenient and essential guide to all things that will likely affect you as a foreign resident living in Spain the Nijar Town Council had a presence at the B-Travel 2025 for the first time This was thanks to its dedicated Department of Tourism and Beaches.  This renowned tourism fair took place in Barcelona and provided Nijar with a platform to increase its visibility at a national and international level the primary goal was to showcase the municipality and all that it has to offer the focus was placed on its rich landscapes representatives took the opportunity to promote a recently published guide to trails and viewpoints which has been well received at other tourism fairs visitors to the stand were able to take away a number of different promotional materials including detailed maps and brochures that provided some of Nijar’s tourist highlights which is well-known for its breathtaking landscapes Nijar’s attendance at B-Travel 2025 is part of a wider initiative to promote Nijar as an optimal tourist destination the aim is to be recognised as offering authentic tourism experiences in southern Europe the Town Council has had stands at several key fairs Find more local news, activities, and profile interviews for Almeria. Prefer to read all your local news in one place?  Check out our online newspapers for your local weekly news fix. Subscribe to our Euro Weekly News alerts to get the latest stories into your inbox Euro Weekly News is the leading English language newspaper in Spain by delivering news with a social conscience we are proud to be the voice for the expat communities who now call Spain home With around half a million print readers a week and over 1.5 million web views per month EWN has the biggest readership of any English language newspaper in Spain The paper prints over 150 news stories a week with many hundreds more on the web – no one else even comes close Our publication has won numerous awards over the last 25 years including Best Free Newspaper of the Year (Premios AEEPP) Company of the Year (Costa del Sol Business Awards) and Collaboration with Foreigners honours (Mijas Town Hall) All of this comes at ZERO cost to our readers All our print and online content always has been and always will be FREE OF CHARGE Download our media pack in either English or Spanish Legit.ng Hausa ta bude tasha a manhajar Whatsapp. Kasance tare da mu don samun rahotanni da dumi-dumi! Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru hudu kuma kwararre ne a kawo rahotannin kasuwanci FCT, Abuja - Tsawon makonni biyu, Jamhuriyar Nijar ta fuskanci matsananciyar matsalar fetur wanda ya jefa kasuwanci da zirga-zirga cikin mawuyacin hali Lamarin ya kai ga gwamnatin mulkin soja ta Nijar Nijar ta nemi tallafin Najeriya. Hoto: Bayo Onanuga|Muhammad BadamasiAsali: FacebookZagazola Makama ya wallafa a X cewa duk da takaddamar diflomasiyya da ke tsakanin kasashen biyu, Najeriya ta amince da tallafawa Nijar. Kara karanta wannan Rashin tsaro: Shugaban Amurka, Trump ya samu izinin kakaba takunkumi ga Najeriya LURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu? Tuntubemu a info@corp.legit.ng Matsalar man fetur a Nijar ta samo asali ne daga rikicin da ya ɓarke tsakanin gwamnatin mulkin soja da kamfanonin mai na kasar Sin, wadanda ke da rinjaye a fannin hakar mai a kasar. A farkon shekarar 2024, kamfanin na CNPC ya bayar da bashin Dala miliyan 400 ga Nijar da nufin tallafa mata saboda takunkumin tattalin arziki da ECOWAS ta sanya bayan juyin mulki. Sai dai gwamnatin mulkin soja ta kasa biyan bashin a kan lokaci, lamarin da ya sa suka kakabawa kamfanin SORAZ harajin dala biliyan 80. Da kamfanin kasar Sin ya ƙi bayar da ƙarin rance, Nijar ta kore jami’ansa daga kasar tare da kwace asusun ajiyarsu, matakin da ya haddasa rushewar ayyukan hakar mai a kasar gaba daya. Sakamakon rikicin, matatar mai ta SORAZ, wadda ke samar da kaso mafi tsoka na man fetur a Nijar, ta dakatar da aiki, kuma hakan ya haddasa matsanancin karancin man fetur a kasar. Kara karanta wannan Biyan haraji: Majalisa ta yi wa sojoji gata har ta kai ga tilas ta nemi taimakon Najeriya domin shawo kan matsalar Wata majiya ta ce ba tare da wata sanarwa ta hukuma ba gwamnatin Nijar ta tura ministan man fetur da wasu manyan jami’ai zuwa Abuja domin rokon Najeriya ta tallafa mata da gaggawa Shugaban Najeriya, Bola Tinubu. Hoto: Bayo OnanugaAsali: FacebookNajeriya ta nuna halin kwarai Duk da rikicin diflomasiyya da Nijar ta shiga da Najeriya gwamnatin Najeriya ta amince da bayar da tallafi ta hanyar aikawa da motocin mai 300 zuwa Nijar domin rage radadin matsalar Wannan mataki ya kara jaddada matsayin Najeriya a matsayin babbar jagora a Afrika ta Yamma wadda ke bai wa kasashen makwabta tallafi duk da sabaninsu a baya A wani rahoton, kun ji cewa gwamnatin Najeriya ta bude wata kofa domin tattaunawa da kasar Nijar domin samar da mafita kan sabanin da suka samu. Kara karanta wannan 'Yar TikTok ta yi wani irin mutuwa mai ban tausayi Ministan harkokin wajen Najeriya ne ya bayyana cewa matakin zai kawo sauki ko ma warware rikicin diflomasiya da ke tsakanin kasashen biyu babban edita a sashen Hausa na Legit ya duba labarin CHECK OUT: Education is Your Right! Don’t Let Social Norms Hold You Back. Learn Online with LEGIT. Enroll Now! FCT, Abuja - Najeriya ta rage yawan wutar lantarkin da take fitarwa zuwa Jamhuriyar Nijar daga megawatt 80 zuwa megawatt 46. Najeriya ta dauki matakin ne yayin da ake cigaba da samun rashin jituwa tsakanin kasashen ECOWAS da Nijar da aka yi juyin mulki. Kara karanta wannan Sarakunan Arewa sama da 86 sun yi magana da murya daya kan tsaro Hoto: Bayo Onanuga|Getty ImageAsali: FacebookBisa wani rahoto da Channels TV ta wallafa a ranar Litinin matakin ya fara jawo matsalar lantarki a Nijar LURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu Rahoton ya ce rage adadin wutar na da nasaba da takunkumin da Najeriya da kasashen ECOWAS suka sanya kan gwamnatin sojin Nijar da ta kifar da zababbiyar gwamnati a watan Yulin 2023 ta ce matakin ya haifar da rage wutar da ake samu da kashi 30% zuwa 50% a wasu yankuna lamarin ya sa ana katse wuta na kwanaki da dama musamman a babban birnin kasar Rahoton Yahoo News ya nuna cewa Nijar ta dawo aiki da sola gadan gadan tun bayan rage adadin wutar da ake ba su. Duk da rage wutar da take tura wa Nijar, Najeriya da kanta tana fuskantar karancin wutar lantarki sakamakon matsalar iskar gas da kuma rashin jari a bangaren samar da wuta. Kara karanta wannan Tinubu zai tura tagawa Nijar domin isar da saƙonsa ga Tchiani Najeriya na samar da wuta kasa da megawatt 5,000 ga al'umma fiye da miliyan 200 Masana sun bayyana cewa kasar na bukatar a kalla megawatt 30,000 domin biyan bukatun lantarki yadda ya kamata Najeriya na dogaro da iskar gas da ruwa wajen samar da wuta inda fiye da tashoshin wuta 29 ke amfani da gas Najeriya na fama da bashin kudin wutar lantarki Hoto: Bayo OnanugaAsali: FacebookAmma kalubalen bashin da ke ci gaba da hauhawa ya jefa bangaren cikin wani hali na rashin tabbas Kamfanonin samar da wuta (GenCos) sun yi barazanar dakatar da aiki saboda dimbin bashin suke bin gwamnati da kuma rashin isasshen kudin shiga Kungiyar kamfanonin ta bayyana cewa tana bin gwamnati bashin fiye da Naira tiriliyan 4, wanda ya hada da bashin 2024 da kuma tsofaffin basussuka da suka kai Naira tiriliyan 1.9. A yanzu haka dai ba a san ko dakatar da yawan wutar da ake ba Nijar zai kara inganta harkokin wuta a Najeriya ba. Kara karanta wannan majalisa ta kafa kwamitin lura da ayyukansa A wani rahoton, kun ji cewa gwamnatin Najeriya ta yanke shawarar daina shigo da kayan sola fadin kasar Gwamnatin ta ce za a dauki matakin ne domin rage dogaro da kasahen waje da habaka tattalin arzikin Najeriya Sai dai masana harkokin wuta da tattalin arziki sun gargadi gwamnatin da ta sake tunani saboda za a iya shiga wata matsala saboda matakin ya na da gogewar aikin jarida sama da shekaru biyar Accra, Ghana - Kasashen da ke kungiyar ECOWAS za su gana a Ghana a yau Talata domin tattauna ficewar ƙasar Nijar, Mali da Burkina Faso daga kungiyar. Taron zai gudana na tsawon kwana biyu, daga ranar Talata zuwa Laraba 23 ga watan Afrilun 2025 domin nazarin matakan da za a dauka. Kara karanta wannan Kungiyar ECOWAS za ta gana Ghana kan matsayar Nijar Hoto: @ecowas_cedeao.Asali: Getty ImagesA wata sanarwa da kungiyar ta fitar yau Talata ta ce za a tattauna hanyoyin ficewar kasashen uku da yadda hakan zai shafi ayyukanta A makonni uku da suka wuce, kasashen AES sun kakabawa kaya daga ECOWAS harajin shigo da kaya kashi 0.5 bisa dari. Harajin na shafi duka kaya daga ECOWAS da ke shigowa kasashen uku sai dai kayan agajin jin kai ne kadai aka keɓe. Wannan matakin ya saba da kokarin ECOWAS na tabbatar da 'yancin zirga-zirgar kaya duk da ficewar kasashen uku daga kungiyar. Sai dai sabuwar yarjejeniyar AES na nufin tara kudin shiga domin tallafa wa ayyukan hadin gwiwar kasashen ukun. Kungiyar ECOWAS za ta wata ganawa domin neman mafita da Nijar, Mali da Burkina Faso suka fice daga cikinta. Hoto: @ecowas_cedeao.Asali: TwitterMusabbabin ganawar da ECOWAS ke yi a Ghana Rahotanni sun ruwaito cewa kasashen uku da ke mulkin soja sun bayyana ficewarsu daga kungiyar tun farkon wannan shekara. A lokacin, ECOWAS ta fitar da ka’idojin alakarta da kasashen uku da kuma matakan wucin gadi da za a aiwatar. Kara karanta wannan Mahmuda: Sabuwar kungiyar 'yan ta'adda ta fara kashe mutane a Arewa ta Tsakiya Kungiyar ta ci gaba da amincewa da ciniki da zirga-zirgar mutane ba tare da biza ba tsakanin kasashen da suka fice da sauran mambobi ECOWAS ta kara da cewa za ta kafa wata cibiya don saukaka tattaunawa da kowane daga cikin kasashen ukun da suka fice kasashen mambobi za su tattauna da kasashen ukun a Accra kan makomar dangantaka tsakaninsu za a tattauna sauran batutuwa da suka shafi muhimmancin yankin gaba daya Kun ji cewa Gwamnatin Bola Tinubu ta tura ministan harkokin waje, Yusuf Maitama Tuggar, zuwa Jamhuriyar Nijar domin isar da sakon shugaban kasa. Kara karanta wannan Yadda aka kuskure Natasha wajen kai hari gidansu da agajin da 'yan gari suka kai An ce ziyarar na zuwa ne bayan rikicin juyin mulkin Najeriya na kokarin farfado da dangantaka da hadin gwiwar tsaro da kasuwanci da makwabciyarta Tun da Janar Abdourahamane Tchiani ya kifar da Mohamed Bazoum a watan Yulin 2023 alakar da ke tsakanin Najeriya da Nijar ta tabarbare The eastern Almería region is set to celebrate its rich esparto grass heritage with the return of the “VII Encuentro de Esparto,” an annual gathering of artisans and enthusiasts in Níjar The event will take place at the Museo de la Cultura del Agua on November 25 and promises to showcase the artistry and modern relevance of esparto grass craftsmanship This year’s meeting aims to attract over 30 artisans from across Andalusia and neighbouring regions with activities ranging from live weaving demonstrations to interactive workshops for attendees of all ages Experts will discuss the role of esparto in traditional crafts and its increasing use in sustainable design The event also includes a display of tools Visitors can learn how these timeless creations are made and explore their historical importance to the economy and culture of Níjar Organisers emphasise the significance of preserving and promoting esparto grass traditions in an era of mass production noting its potential to inspire innovation while honouring the past This gathering not only serves as a cultural celebration but also as a platform to educate the younger generation about the value of heritage crafts Níjar invites everyone to experience this immersive day dedicated to a tradition that has shaped the region for centuries Read more Almería news al'amuran yau da kullum da kuma siyasa Sani yana da shekaru sama da biyar a aikin jarida gwamnatin mulkin soja ta Jamhuriyar Nijar ta ayyana Hausa a matsayin harshen da za a yi amfani da shi a ƙasar Wannan sabo kuma babban mataki da kasar ta dauka na nufin cewa ta cire harshen mallaka na Faransanci a matsayin harshen kasa na Nijar Gwamnatin soja a Nijar ta ayyana Hausa a matsayin yaren kasa.Asali: TwitterNijar ta mayar da Hausa harshen kasaKara karanta wannan An fara mantawa: Lauya ya taso da maganar kisan Hausawa a Edo da tambayoyi 10 Wannan sauyi ya fito ne a cikin wani sabon kundin tsarin mulki da Nijar ta fitar a ranar 31 ga Maris “Harshe na kasa shi ne Hausa,” yayin da “harsunan aiki su ne Turanci da Faransanci.” An bayyana cewa Hausa ne harshen da mafi yawan mutane ke amfani da shi a fadin kasar An ce da yawan ‘yan Nijar da adadinsu ya kai miliyan 26 suna ji kuma suna magana da Hausa yayin da kimanin miliyan uku kawai (kashi 13%) ke jin Faransanci Sabon kundin tsarin mulkin ya kuma lissafa wasu harsunan gida guda tara Wannan sauyin harshe ya biyo bayan taron kasa da aka gudanar a watan Fabrairu, amma rahoton BBC Hausa ya nuna cewa ba kowa ke maraba da sauyin ba a Nijar. Kara karanta wannan Alkali ya sha da kyar bayan yan ta'adda sun yi ram da shi a Katsina wani rahoton ya ce gwamnatin sojan Nijar ta samu karin goyon bayan jama’a kuma an amince wa Janar Abdourahamane Tiani da ya ci gaba da mulki har na tsawon shekaru biyar masu zuwa Yadda Nijar ta yanke alaka da kasar Faransa Tun bayan juyin mulkin da ya kifar da shugaban farar hula Mohamed Bazoum a watan Yulin 2023 gwamnatin soja ta fara yanke alaka da kasar Faransa Matakan da aka dauka sun hada da korar sojojin Faransa daga Nijar katse hulda da jakadanci da kuma sauya sunayen tituna da gine-ginen da ke dauke da sunayen Faransanci Kamar yadda Nijar ke kokarin kawar da tasirin Faransa sauran kasashen da ke karkashin mulkin soja irinsu Mali da Burkina Faso suma suna bin irin wannan tafarki Kasashen uku sun fice daga kungiya ta Francophonie wacce ke dauke da irin rawar da Commonwealth ke takawa ga kasashen da ke amfani da Ingilishi Migrant agricultural workers in Nijar (Almeria Spain) are facing eviction from the El Walili camp as local authorities have set a demolition date for January 30th We are calling on our members and supporters to take action to defend these workers and their right to safe and secure accommodation Spain is responsible for supplying around a quarter of the UK’s fresh produce imports as well as 32 per cent of all the vegetables and 20 per cent of all the fruit sold in the country Much of this imported produce comes from Almeria famous for its “sea of plastic” concentration of greenhouses The volume of produce from Almeria reaching the UK is growing with Britain displacing France as the second destination for exports in 2021 Nijar is a municipality on the outskirts of Almería in Southern Spain Níjar is home to some 2,000 of the 4,400 hectares of organic production in the province of Almería and is the location of many big exporting companies such as Bio Sabor Nijar is currently the site of a struggle between the worker residents of the El Wallili shanty town which intends to demolish the homes of 500 people without offering workers alternative accommodation Agricultural production in the Almeria region is only possible thanks to the work of immigrants from Morocco They represent 90% of the 120,000 personnel working in the greenhouses intermittent employment and precariousness mean that many agricultural workers cannot find housing that is commensurate with their financial means and must live in the “chabolas” shanty towns made of plastic pallets and tarpaulins where several thousand people live in total as is the value of exports from the agricultural companies in which these people work: over 3 billion euros worth of produce was exported from Almeria last year.  But these shacks are always under threat of being burnt down by the authorities or companies who consider that they give a bad image of Almeria The former manager of the employers’ association COEXPHAL states that “the shacks generate a very bad image for us in the European market with consumers who are very sensitive to the issue”.  El Wallili is the biggest chabola in the municipality of Níjar It was established 15 years ago and is located in a strategic site between the greenhouses where they work The local government provides El Wallili with no means of transportation An agreement signed in 2000 between the local authorities and agribusinesses which committed these bodies to the construction of decent housing has never been fulfilled Demolition of El Wallili planned with no alternative offer the municipal government of Nijar began the administrative process of demolition the El Wallili chabola with no alternative accommodation being offered This was escalated on Thursday 19th January with notice of demolition being given by the council for 30th January. In public statement the Mayor of Nijar Esperenza Perez has stated this demolition is due to the terrible living conditions for residents she has echoed the fruit and vegetable and tourism employers who allege that the chabolas harm the brand of their products and services as a reason for the demolition.   9 unions and social movements have formed the Derecho a Techo (Right to a Roof) coalition Right to a Roof demands that no demolition take place without the construction of decent alternative accommodation first and have supporting the residents’ struggle against the eviction through demonstrations Demonstration of residents against the demolition In the meeting held between the Nijar municipality and the Right to a Roof Platform on January 12 the Mayoress of Nijar Esperenza Perez guaranteed the rehousing of all the residents of El Walili before doing the eviction the only communication that the inhabitants of this settlement have had has been that of the eviction at the meeting she gave January 30 as the deadline for communication from the City Council about alternative accommodation 60 temporary homes are under construction in Los Grillos but these are without electricity or sanitation and will not be able to house all of El Wallili’s residents the lack of decent accommodation for workers the demolition will only result in workers moving to other chabolas and further hardship for Almeria’s working population.  together with other organisations of La Via Campesina supports the struggle of the inhabitants of the settlement “El Wallili” and the Right to a Roof Platform The Landworkers’ Alliance asks the authorities of Níjar and Andalusia to respect the workers who make it possible to produce and export the agricultural products that enrich the entrepreneurs of the region of Níjar and to renounce the demolition – as long as there is no alternative accommodation – and to agree to negotiate with the Platform on this matter The Landworkers’ Alliance will inform the British public about the situation in El Wallili as long as no solution has been found to provide decent housing for all inhabitants of El Wallili As residents of a country which imports vast quantities of produce from Almeria it is important that we communicate to the authorities in Nijar that their attempt to prettify the image of agroindustry by disappearing its social consequences will not work.  including La Via Campesina affiliates in Europe and Morocco have contacted the Office of the Andalusian Ombudsman to protest the inhabitants of El Walili the Ombudsman’s decision has been to initiate a complaint file with the Níjar City Council.  We urge our members and supporters to write emails to express their indignation. A model text is can be found here. The email addresses for the relevant authorities is as follow: Land Workers’ Alliance (LWA) Migrant Solidarity Campaign Coordinator This post is also available in Español and Français FCT, Abuja - A wata muhimmiyar ziyara ta diflomasiyya domin dawo da amana da hadin kai, Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Yusuf Maitama Tuggar, zai kai ziyara Jamhuriyar Nijar. Yusuf M. Tuggar zai mika sako na musamman daga Bola Tinubu ga Janar Abdourahamane Tchiani a ranar Laraba, 16 ga Afrilu, 2025. Bola Tinubu zai tura tawaga ta musamman zuwa Nijar a gobe Laraba. Hoto: Asiwaju Bola Tinubu, Muhammad Badamasi.Asali: FacebookMusabbabin ziyarar tawagar Tinubu zuwa Nijar Ziyarar na nuna wani sabon salo a dangantakar Najeriya da Nijar, bayan rikicin juyin mulkin Yulin 2023 da ya dagula huldar kasashen biyu, cewar Zagazola Makama. Tuggar zai tattauna da ministan harkokin wajen Nijar kan batutuwa masu muhimmanci irin su tsaro Ziyarar na zuwa ne a lokacin da yankin ke fuskantar sauye-sauye bayan ficewar Nijar Tattaunawar Najeriya da Nijar na nuni da yunkurin sabunta dangantaka da gina wata sabuwar fahimta bisa moriyar juna da mutunta juna Tawagar Najeriya za ta kunshi manyan jami’an diflomasiyya masu ba da shawara da jami’an tsaro domin tsara sabon tsari na hadin gwiwa Ana sa ran zai gana da Shugaba Abdourahamane Tchiani domin tattauna yadda za a daidaita alakar diflomasiyya ta doka da tsarin dindindin. A cewar wata majiya daga ma’aikatar harkokin wajen Najeriya, ziyarar na da nufin karfafa fahimta da gina dangantaka mai dorewa da Nijar. Kara karanta wannan Ziyarar na nuni da jajircewar Shugaba Tinubu wajen dawo da Nijar cikin tsarin zaman lafiya da hadin gwiwa a yammacin Afirka Bola Tinubu zai tura tawaga mai ƙarfi Nijar yayin da ta yi tsami Hoto: Federal Ministry of Foreign Affairs.Asali: TwitterAbubuwan ci gaba da ziyarar za ta samar Ma’aikatar harkokin wajen Najeriya na fatan irin wadannan dabaru za su taimaka wajen kwantar da tarzoma a Nijar ba tare da amfani da soja kawai ba Najeriya da Nijar na da mahimman hanyoyin ciniki, musamman daga jihohin Arewa zuwa yankunan Zinder da Maradi a Nijar. Rikicin tsaro da rufe iyakoki ya durkusar da harkokin kasuwanci, yana cutar da ‘yan kasuwa da dama masu dogaro da cinikayya tsakanin kasashen biyu. Ana fatan ziyarar za ta kai ga bude kasuwannin iyaka, hadin gwiwar sintirin tsaro da kuma sabunta manyan ayyukan ci gaba na iyaka. Ziyarar ta nuna yadda Najeriya ke kokarin kafa sabuwar alakar tsaro da tattalin arziki, tare da hada kai da Nijar a wajen ECOWAS. Tawagar ministan za ta mika shawarwari ga gwamnati Nijar kan tsaron iyaka, farfado da tattalin arziki da diflomasiyya ta al’umma. Kara karanta wannan an 'gano' shirinsa kan ƴan APC da ke son komawa SDP Mun ba ku labarin cewa gwamnatin sojan Nijar ta ayyana Hausa a matsayin harshen kasa tare da cire Faransanci wanda ya samo asali daga mulkin mallaka Rahotanni suka ce Hausa ta riga ta zama gama gari a Nijar yayin da kashi 13% kacal ke jin harshen Faransanci Malumfashi ya shafe shekaru ya na kawo labaran Hausa musamman na siyasa Niger - Shugaban kasar jamhuriyyar Nijar Abdurrahmane Tchiani ya na neman yadda zai magance matsalolin al’ummarsa Ana zargin cewa Janar Abdurrahmane Tchiani wanda ya kifar da gwamnatin farar hula ya yi zama kungiyoyin bokaye a Nijar Shugaban kasar Nijar, Abdurrahmane Tchiane ya zauna da bokaye a Niamey Hoto: Getty ImagesAsali: Getty ImagesBokaye sun hadu da shugaban kasar NijarRahoton da aka samu daga tashar DW Hausa sun ce kungiyar bokayen jamhuriyyar Nijar sun hadu da Abdurrahmane Tchiane. Bokayen sun sha alwashin yin amfani da rauhanai domin ganin sun yi maganin duk masu yi wa Nijar da mutanenta zagon-kasa. Kara karanta wannan ya bayyana abubuwan da suka tattauna a kan Najeriya An yi wannan zama wanda ya jawo surutu ne a fadar shugaban kasar Nijar da ke birnin Niamey a ranar Alhamis da ta wuce Zargin cewa ana hada-kai da wasu kasashen Afrika domin yakar Nijar ya jawo aka shirya wannan zama na musamman a jiya Daily Post da ta kawo rahoton ta bayyana cewa sabani tsakanin gwamnatin sojin Nijar da ta tarayyar Najeriya ta na kara kamari An bayyana cewa bokayen da aka kira ba su ambaci sunan wata kasa ko shugaba ba Janar Abdurrahmane Tchiani a jawabin da ya yi ya godewa bokayen ganin yadda za su ka kawowa kasar da al’umma dauki Abdurrahmane Tchiani ya ji dadin gudumuwarsu ya na mai cewa makiya sun taso kasar Nijar a gaba a daidai wannan lokaci Tuni aka ji sarakuna da mazauna iyakokin kasashen biyu sun karyata ikirarin gwamnatin Nijar na cewa ana yi mata zagon-kasa. Kara karanta wannan Rarara ya ba Tchiani kwana 20 ya maida mulkin Nijar ga fararen hula ko ya dauki mataki Masu bibiyar labarin a dandalin Facebook sun tofa albarkacin bakinsu yayin da ake zargin Faransa da yi wa kasar makarkashiya An ji labarin yadda Janar Abdourahamane Tchiani ya yi wa 'Yan jahmuriyyar Nijar jawabi a gidajen talabijin da ya kifar da mulki Sojojin da su ka hambara Mohammed Bazoum sun ce sai bayan shekaru za a shirya zabuka kuma da alama haka zancen yake ya na da gogewar aikin jarida sama da shekaru uku Dauda Kahutu Rarara ya yi magana game da zargin shugaban Nijar kan kasar Najeriya Rarara ya caccaki Janar Abdourahamane Tchiai kan zargin da ya yi inda ya ce shugaban shi ne babban mai cin dunduniyar kasarsa Mawaki Dauda Kahutu Rarara ya yi tsokaci kan zargin shugaban Nijar kan Najeriya. Hoto: Dauda Kahutu Rarara.Asali: FacebookRarara ya zargi Tchiani da nakasa Nijar Mawakn ya bayyana haka ne a cikin wani faifan bidiyo da DCL Hausa ta wallafa a shafin Facebook. Kara karanta wannan 'Ku yi adalci': Sheikh Albany ya saba da al'umma game da zargin Shugaba Tchiani Mawakin ya kuma yi magana kan cin zarafin da aka yiwa Mohamed Bazoum inda ya ce Tchiani ya ci amanarsa Rarara ya koka kan yadda al'umma ke tsoron fadin gaskiya kan mulkin Tchiani wanda hakan wasu ke ganin kaman ana goyon bayansa. Kara karanta wannan ya hango baraka tsakanin Najeriya da Nijar Mn ba ku labarin cewa, wasu sarakunan gargajiya da mazauna kan iyaka a Sokoto da Kebbi sun musanta zargin shugaba Abdourahamane Tchiani Mazauna Balle, Marake, da Kurdula sun tabbatar da babu sansanin sojojin kasashen waje a yankunansu sun bukaci Tchiani ya guji zarge-zargen karya Alhaji Aminu Aliyu ya karyata zarge-zargen Tchiani inda ya ce babu gaskiya a maganarsa FCT, Abuja - Rahotanni sun nuna cewa kasar Nijar na fuskantar matsanancin karancin man fetur lamarin da ya haddasa hauhawar farashin mai da kuma dogayen layuka a gidajen mai Rahotani su nuna cewa matsalar ta kara ta’azzara ne bayan da Nijar ta fice daga kungiyar ECOWAS. Abubuwan da suka jefa Nijar matsalar man fetur. Hoto: Habu AbdullahiAsali: Getty ImagesDaily Trust ta wallafa cewa babban daraktan kasuwanci na kamfanin man Nijar, Maazou Aboubacar, ya bayyana dalilin shiga matsalar. Kara karanta wannan Cikakken bayani: Dalilin da ya sa za a gudanar da azumin Ramadan sau 2 a 2030 Maazou Aboubacar ya ce daya daga cikin manyan dalilan da suka haddasa wannan matsala shi ne rashin samun man fetur daga kasuwar bayan fage kamfanin SORAZ na samar da tankar mai 25 ne kacal a kullum alhalin bukatar kasar Nijar ta nunka hakan Rahotanni sun kuma nuna cewa gwamnatin mulkin soja ta Nijar ta rage farashin mai tun bayan karbar mulki a shekarar 2023 wanda hakan ya kara bukatar man fetur a cikin kasar A wani mataki na karfafa ikon mulkinsa kan arzikin kasa gwamnatin soja ta Nijar ta umarci wasu jami’an kasar China da ke aiki a fannin mai su fice daga kasar Wata majiya ta shaida Punch cewa gwamnatin Nijar ta bukaci manyan jami’ai uku daga kamfanin China na CNPC, WAPCo, da SORAZ su fice daga kasar nan take. Kara karanta wannan Wasu mazauna yankunan da ke iyaka da Najeriya a jihohin Sokoto Yobe da Borno sun ce matsalar karancin man fetur ta haddasa dogayen layuka a gidajen mai da ke Nijar wasu mazauna kasar na sayen mai a kasuwar bayan fage maimakon su tsaya a layuka Shugaban wata al’umma da ke Maigatari, jihar Jigawa, ya tabbatar da cewa gidajen mai a Nijar sun rufe tsawon kusan watanni biyu sakamakon rashin man fetur. Ya ce wani manajan gidan mai a Dingas, Nijar, ya bayyana masa cewa ya shafe fiye da kwanaki 40 babai samu mai ba, lamarin da ya ce bai taba faruwa ba a tarihi. Kara karanta wannan sun hallaka rikakken ɗan bindiga a Zamfara Binciken da aka gudanar ya nuna cewa garuruwa da kauyuka da ke iyaka da Najeriya a Yobe da Borno kamar Geidam da Kanamma sun shiga safarar man fetur zuwa Nijar Wani mazaunin yankin ya bayyana cewa farashin mai a Nijar ya yi tashin gwauron zabi: Yadda ake layin a wani gidan mai. Hoto: Kola Sulaimon.Asali: Getty ImagesNijar ta nemi tallafin mai daga NajeriyaA wani rahoton, kun ji cewa gwamnatin sojin Nijar ta nemi taimakon fetur daga Najeriya bayan shiga matsalar mai a 'yan kwanakin bayan nan Legit ta rahoto cewa gwamnatin Najeriya ta nuna dattaku wajen tura tankokin man fetur kasar Nijar duk da tangardar diflomasiya a tsakanin kasashen Kaduna - Malamin addinin Musulunci Ustaz Abubakar Salihu Zaria ya yi tsokaci kan takaddamar da ake yi game da shugaban Nijar Ustaz Abubakar ya yi martani mai zafi ga mawaki Dauda Kahutu Rarara wanda ya ba Tchiani wa'adin kwana 20 ya mika mulkin Nijar ga farar hula A cikin wani faifan bidiyo da Gen Sanusi ya wallafa a shafinsa na Facebook, an ji malamin na cewa "rashin hankali da jahilci" ya sa Rarara furta kalamansa. Kara karanta wannan Rarara ya tara malamai 1,000 domin neman tsari daga sharrin bokayen Nijar Tun da fari, Legit Hausa ta rahoto cewa mawaki Rarara ya nuna bacin ransa kan gazawar sojoji na dawo da mulki ga fararen hula a Jamhuriyar Nijar Rarara ya zargi Janar Abdourahamane Tchiani da garkuwa da tsohon shugaba Bazoum da hana mutanen Nijar ‘yancin walwala a kasarsu Mawakin ya yi alkawarin amfani da basirarsa wajen yin wakokin wayar da kan jama’a game da illolin mulkin Janar Tchiani da tasirinsa akan al’ummar Nijar. An ce Rarara ya ba Janar Tchiani wa'adin kwanaki 20 da ya gaggauta mika mulki ga farar hula ko ya fuskanci fushin jama'a. A kan wannan ne, Ustaz Abubakar ya dura kan Rarara, ya ba mawakin wa'adin mintuna 20 da ya janye kalaman da ya yi kan shugaban kasar Nijar. Kara karanta wannan Janar Tchiani ya komawa bokaye yayin da kasar Nijar ke ‘yar tsama da Najeriya Malamin addinin ya jaddada cewa abin da ake bukata a yanzu shi ne dorewar zaman lafiya da hadin kai tsakanin Najeriya da Nijar, yana mai cewa: Legit Hausa ta fahimci cewa wa'adin mintuna 20 da malamin ya debarwa mawakin tuni suka cika, kuma har yanzu ba a ji amsa daga Rarara ba. A wani labarin, mun ruwaito cewa mawakin siyasa Dauda Kahutu Rarara ya tara malamai 1,000 domin yin addu'o'i kan shugaban Nijar An ce mawaki Rarara ya jagoranci taron addu'o'i a garin Kahutu, jihar Katsina domin neman kariya daga sharrin bokayen Jamhuriyyar Nijar FCT, Abuja - Hadimin shugaban kasa a Najeriya, Daniel Bwala ya soki Shugaban Nijar, Abdourahamane Tchiani kan maganganunsa Bwala ya ce zargin da shugaba Tchiani ya yi kan Najeriya game da ta'addanci yaudara ce marar tushe Kara karanta wannan 'Ka ji tsoron Allah': Abin da limamin Legas ya fadawa Tinubu a masallacin Juma'a A martaninsa, Bwala ya bayyana zargin a matsayin makirci don haddasa rikici da haddasa gaba a Najeriya Ya ce an kawo wannan magana domin haddasa gaba tsakanin yan Arewa da kuma gwamnatin Bola Tinubu. Bwala ya bayyana cewa Najeriya tana taka rawa mai muhimmanci a yankin Afirka ta Yamma wajen bunkasa kyakkyawar dangantaka da makwabtan ta. Kara karanta wannan Ministan Tinubu ya tona yadda ya samawa 'yan jiharsa ayyukan tarayya masu yawa Mun ba ku labarin cewa Gwamnatin Bola Tinubu ta musanta zarge-zarge cewa tana shirin tayar da rigima a makwabciyarta Jamhuriyar Nijar Gwamnatin ta ce tana yin duk mai yiwuwa domin tabbatar da samar da alaƙa mai kyau tsakanin kasashen biyu ta musanta cewa akwai sojojin Faransa a Arewacin Najeriya domin kawo tsaiko a mulkin Nijar A'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku al'amuran da su ka shafi mata da yara da siyasa Jamhuriyyar Nijar - Shugaban soja na kasar Nijar Janar Abdourahamane Tchiani ya zargi gwamnatin Najeriya da hannu dumu-dumu a wajen cutar da ita Shugaban ya ce 'yan ta'addan Lakurawa da aka zuba a wasu sassan Najeriya wani kulli ne tsakanin kasar Faransa da 'yan ta'addan ISWAP Nijar ta zargi Najeriya da yi mata makarkashiya Hoto: Najib LawalAsali: FacebookA wata hira da ta kebanta da TRT Hausa, Janar Abdourahamane Tchiani ya fusata a kan yadda makwabciyarta Najeriya ta san da shirin amma ta yi gum. Kara karanta wannan "Akwai kullin arziki a 2025," Ganduje ya nemi a kara yi wa Tinubu uziri Shugaban kasar Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani ya bayyana cewa sun kama wasu daga cikin 'yan ta'addan Lakurawa da su ka ba su muhimman bayanan ayyukansu Shugaban jamhuriyyar Nijar ya bayyana cewa ISWAP da Faransa sun sanya hannu a kan wata yarjejeniya a ranar 4 Maris, 2024 domin tabbatar da kirkirar 'yan ta'addan Lakurawa. Ya ce sun yi kokari wajen sanar da gwamnatin Najeriya, har aka gayyato jagororin kasar zuwa Nijar har sun tattauna da Lakurawan da aka kama, amma sun gano kasar nan ta san da batun. Kara karanta wannan Yadda 'yan sanda suka kama miyagu 30,313 da bindigogi 1,984 a 2024 A baya mun wallafa cewa dakarun sojojin sama na Najeriya su ka yi kuskure a wajen kai wa 'yan ta'addan Lakurawa hari a Sakkwato Rahotanni sun bayyana cewa an jefa bama-baman a kan wasu bayin Allah da ke wasu kauyuka biyu a karamar hukumar Silame tare da kashe mutane akalla 10