A record-breaking 26 Palestinian women were elected to office in Israel’s local elections
Arab women made history in the last round of local elections in Israel held in late October
A total of 26 Arab women were elected across the country
including the first Druze and first Bedouin woman
as well as an unprecedented four female heads of political parties
civil society and women’s associations banded together to encourage more Arab women to participate in local elections and exercise their right to vote
(Full disclosure: the organization I manage participated in that campaign.) The political fortress that Arab men have built for themselves in this country is still impenetrable
and it will take time before its gates are open to women
it seems that the old guard of local politicians in Arab communities has finally understood that women are on the rise
The tide has been changing over the last decade
and educated Arabs are fed up with the failed “council of wise men” approach
Liberal voices have pushed for more progressive perspectives and candidates
pan-Israeli development: a shift from party politics toward broader coalitions built from grassroots activists
These coalitions can be based on family ties; in more optimistic cases
they are based on the shared goal of improving local services
I sought to understand how it was possible that women were so politically integrated in the Palestinian territories (four women serve as mayors
Arab women are still fighting for the opportunity to run in local elections
Baboun believes it has something to do with resisting the occupation and the role women play in that struggle
there is a legally-mandated quota that women make up a third of any political list
Palestinian women were supposed to hold significant political influence in the aftermath of the First Intifada and the Oslo Accords
Historically speaking, the complicated political situation that Palestinian citizens of Israel have to navigate has kept women in the margins of political life
local authorities were the only political avenue available to Palestinian in Israel
creating a situation in which local politics ran along tribal and patriarchal lines for 70 years
Women were limited to preparing coffee for the family nobles
who would discuss the future of “their” village for nights on end
scheming over how to maintain control in their hands
Around 340 Arab women ran in the October 30th municipal elections: 12 of them topped their lists as lead candidates
None have been able to recreate the success of Violet Khoury
who in 1972 was elected mayor of Kafr Yasif — the first Palestinian woman to head a local council in Israel
Victoria Medlij Zahalka ran for councilwomen of Kafr Qara
Two women previously attempted to run for the post and dropped out
but Zahalka believed she stood a chance: “People are tired of the same hollow
all-talk-little-action leadership,” she said days before the election
and a veteran and venerated school teacher
Her vision for the town included an investment in education and promoting an industrial zone that will take advantage of the town’s central location
and while she personally did not experience any threats or violence
there was pressure on her to drop out and accept a senior position instead
Zahalka insisted on pushing through: “I’ve built my trust with the public over many years through my professionalism and dedication,” she said
Arab women with dreams of becoming mayors are going to have to wait longer
She headed the “Youth of Change” list in Ka’abiyya’s local council
which represents a cluster of three small Bedouin villages in the north
Three women and a man ran under that list; the fourth female candidate was disqualified because she was too young (she hadn’t turned 21 yet)
and manages the national service in the Arab community — and those are only a few of the accomplishments that her resume boasts
The mother of two is an unlikely candidate, and not only because she is a woman: she is a Bedouin from the north (most Bedouin communities live in the south)
Rather than burnish her feminist credentials
Abu Sweid decided to run on the youth ticket
since “our community is still not mentally prepared for female representation,” she explained
Abu Sweid only needed 340 votes to be elected
She made it clear before the elections that she doesn’t have any issues with the leading candidates
“as long as I have an opportunity to give a voice to the women and the youth.”
I assumed that she disappeared from social media and wasn’t answering her phone because she had lost
Then I learned she was elected — the first Bedouin woman in the history of the state to become a local council member
a Bedouin township in Israel’s south
is a member of the Sadra women’s nonprofit in the Negev
grassroots campaign to encourage Bedouin women to participate in elections
The attempt to introduce women representatives was impossible
as was the effort to create a women-only list
Women were heavily pressured not to get involved in politics
But Abi Ziad is not giving up: “Women will make it through the next time around,” she said
We will not get out of the way so easily.”
Abi Ziad said they managed to score a victory in the recent round of elections
nonetheless: they made all but one candidate make a campaign pledge to offer financial compensation to the city’s consultant on women affairs
the deputy mayor of Rahat said in a radio interview that he was only able to win thanks to the women who went out to vote in droves
For Dr. Nuha Badr, from the northern village of Maghar, it’s an entirely different story. Badr is a lecturer on education at Tel-Hai College and a veteran member of the far-left Hadash party in the north
She participated in the town’s primaries and was elected by a majority to head the list
it was clear that she was about to make history and become the first woman in the entire region to serve on the council
and I have come to trim the longest mustache in the council.” She won three seats in the Maghar Local Council
an activist and urban planner with a feminist and social justice agenda
who is now a representative at the Lod municipality
Umm al-Fahm saw a total of 15 female candidates run
and the women of neighboring Isfiya didn’t give up either
Samira Azam will be the first Druze councilwoman
one of the founders of the first Arab feminist organizations in Israel
was elected to Haifa’s city council as a representative of the left-wing Hadash list
From the remote villages to the bigger cities
but it is a natural and healthy development
It’s inspiring to see how determined these women
who are often the most marginalized in our society
Their eloquence and awareness are a sign of the important job that women’s organizations are doing in the most far-flung places across the country
That’s all the beauty in feminism: to believe that a big change is certainly going to come
we learn to appreciate and enjoy the small steps in the right direction
A version of this article was first published in Hebrew on Local Call. Read it here
Samah Salaime is a feminist Palestinian activist and writer
Our team has been devastated by the horrific events of this latest war
The world is reeling from Israel’s unprecedented onslaught on Gaza
inflicting mass devastation and death upon besieged Palestinians
as well as the atrocious attack and kidnappings by Hamas in Israel on October 7
Our hearts are with all the people and communities facing this violence
We are in an extraordinarily dangerous era in Israel-Palestine
The bloodshed has reached extreme levels of brutality and threatens to engulf the entire region
are seizing the opportunity to intensify their attacks on Palestinians
The most far-right government in Israel’s history is ramping up its policing of dissent
using the cover of war to silence Palestinian citizens and left-wing Jews who object to its policies
one that +972 has spent the past 14 years covering: Israeli society’s growing racism and militarism
We are well positioned to cover this perilous moment – but we need your help to do it
This terrible period will challenge the humanity of all of those working for a better future in this land
Palestinians and Israelis are already organizing and strategizing to put up the fight of their lives
Can we count on your support
+972 Magazine is a leading media voice of this movement
a desperately needed platform where Palestinian and Israeli journalists
and thinkers can report on and analyze what is happening
DUBA NAN: Danna “See First” karkashin karkashin "Following “ don samun labaran Legit.ng a shafinka na Facebook akai-akai
Abia - Daga ƙarshe hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) ta bayyana sakamakom zaben gwamna daga ƙaramar hukumar Obingwa ta ƙarshe a jihar Abiya
Daily Trust ta rahoto cewa INEC ta sanar da sakamakon Obingwa
karamar hukumar da ta haddasa ruɗani da kace-nace a cibiyar tattara sakamako da ke Umuahia
Sakamakon ya nuna ɗan takarar gwamna a inuwar Peoples Democratic Party (PDP)
ya lallasa babban abokin karawarsa na Labour Party
DUBA: Shigo shafin Legit.ng na manhajar Legit.ng na Telegram
APC 721
PDP 9962
a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan da aka gudanar a jihar Abiya
ya lallasa takwaransa na PDP kuma tsohon shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar
Baturen zaben jihar shugaban jami'ar fasaha ta tarayya da ke
ne ya sanar da wanda ya samu nasara bayan gama tattara sakamako
Tribune ta ce an samu tsaiko a tattara sakamkon zaben gwamnan Abuya har ta kai ga dakatarwa bayan rigingimun da suka biyo baya kan zargin maguɗi
A wani labarin kuma Gwamna Wike Ya Tona Asiri, Ya Faɗi Abinda Gwamnonin PDP 5 Suka Ƙulla a Zaben Tinubu
Gwamnan jihar Ribas ya ce babu lokacin da gwamnonin G5 suka zauna suka yamke goyon bayan ɗan takarar shugaban kasa na LP
Maimakon haƙa Wike ya bayyana abu ɗaya da suka cimma wa game da zaven shugaban kasan da aka kammala
Abia - Jami'an hukumar 'yan sanda sun mamaye zauren majalisar dokokin jihar Abiya dake Umuahia
babban birnin jihar ranar Talata 2 ga watan Mayu
Jaridar Vanguard ta rahoto cewa hakan ya biyo bayan yunkurin wasu mambobin majalisar na tsige kakakin majalisar dokokin
Rahotanni sun bayyana cewa wasu mambobin majalisar sun zauna a wani wuri daban
sun shirya tsige shugaban majalisar bisa zargin rashin kula da walwalarsu
A wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya
wasu mambobin sun zauna sun sanar da tsige kakakin majalisa kana suka maye gurbinsa da Honorabul Chukwudi Apugo
karkashin jagorancin mataimakin kakakin majalisa, Ifeanyi Uchendu, mai wakiltar mazanar Ohafia ta kudu a inuwar jam'iyar PDP
Honorabul Kennedy Njoku (Osisioma Ngwa ta arewa), ne ya gabatar da kudirin tsige kakakin kuma nan take ya samu goyon bayan Honorabul Chijioke Chukwu
Wannan lamari dai ya haddasa sabon rikicin shugabanci a majalisar dokokin Abiya da ke kudu maso gabashin Najeriya, kamar yadda Sahara Reporters ta rahoto
Duk wani kokarin jin ta bakin Sakataren watsa labarai na kakakin majalisar dokokin
Bai ɗaga kiran waya da kuma saƙonnin da aka tura wa lambar wayarsa kan batun tsige ubam gidansa ba har kawo yanzu ba muke haɗa muku wannan rahoton
A wani labarin kuma tsohon kwamishinan zaben Adamawa ya shiga komar yan sanda a birnin tarayya Abuja
na tsare a Ofishin yan sanda yanzu haka a birnin tarayya Abuja
Wannan na zuwa ne mako biyu bayan Barista Ari ya yi layar bayan ayyana Aishatu Binani a matsayin wacce ta lashe zaben gwamna a Adamawa
Abia - Baturen zaɓe mai alhakin tattara sakamakon zaɓen gwamna a jihar Abiya
ta fallasa yadda aka bata cin hancin makudan kuɗi ta canja sakamako
Jaridar Daily Trust ta rahoto cewa yau mako ɗaya kenan da INEC ta ayyana Alex Otti na jam'iyyar Labour Party a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamna a Abiya
A sakamakon da ta sanar a Ofishin INEC da ke Abiya, ɗan takarar LP ya samu kuri'u 175,467, wanda ya ba shi damar lallasa babban abokin karawarsa na PDP
ta faɗi halin da ta shiga ne yayin da take jawabi lokacin da ma'aikata da ɗaliban jami'ar fasaha ta tarayya da ke Owerri (FUTO) suka fito tarba da mata maraba
ta ce gabanin ta ayyana sakamakon zaben gwamnan
an mata alƙawarin maƙudan kuɗaɗe masu nishi domin ta canja zaɓin mutanen Abiya
VC ta ƙara da cewa duk da haka ba ta karaya ba
ta tsaya kai da fata kan ƙa'idoji da dokoki domin tabbatar da babu wanda ya canza muradin mutanen Abiya
ba zan taɓa aikata sheɗanci ba," inji shugabar jami'ar FUTO
A wani labarin kuma Babban jigon APC ya fallasa babban dalilin da yasa Abba Gida-Gida ya ci zaben gwamna a jihar Kano
ya ce rigingimun cikin gida ne ya kawo ƙarshen mulkin APC a jihar Kano
Ya ce matukar gwamnatin Kano ba ta canja salon mulki ba, APC ba ta daina ware wasu shafaffu da ma
DUBA: Shigo shafin Legit.ng na manhajar Legit.ng na Telegram! Kada ka bari komai ya wuce ka
na ɗaya daga cikin editocin da ke kawo rahotannin siyasa da harkokin yau da kullum fiye da shekaru biyu da suka shige
Jihar Abia - Gwamnatin jihar Abiya ta gano gawarwakin mutane sama da 50
da wasu gawarwaki sama da 20 da aka cire wa kawuna da ƙwarangwal na mutane da yawa
Channels tv ta tattaro cewa an gano waɗan nan gawarwaki masu ɗumbin yawa ne a kusa da kasuwar shanu ta Lokpanta a ƙaramar hukumar Umunneochi da ke jihar
Gwamna Alex Otti ne ya bayyana haka yayin jawabi ga 'yan jarida wanda ya saba yi kowane wata a gidan gwamnati da ke Ummuahia
LURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu
Ya kuma tabbatar wa al’umma cewa gwamnatinsa ta dukufa wajen ganin ta magance matsalar rashin tsaro ba tare da la’akari ko tsayawa tantance su wa hakan zata shafa ba
Otti ya ce karuwanci, sana’ar muggan kwayoyi da sauran miyagun laifuka da suka yawaita a kusa da Kasuwar Shanu ta Lokpanta ne ya sa aka kai farmaki kasuwar
A cewar gwamnan, ko a kwanan nan an rushe wasu gidajen karuwai a Umunneochi, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito
Gwamnan ya bayyana cewa kasuwar Lokpanta za ta zama tana ci a kowace rana kuma za a riƙa bude ta da karfe 6 na safe kuma za a rufe da karfe 6 na yamma
Ya ce yanzu kasuwar za ta zama kasuwa ce ta gama-gari saboda an ɗauki wani sashi an bai wa dillalan shanu da sauran masu sana’o’i daban-daban
yankin Lokpanta ya yi kaurin suna wajen yin garkuwa da mutane da fashi da makami
don haka ne gwamnatinsa ta yanke shawarar maida kasuwar mai ci kowace rana
A wani rahoton kuma sojojin saman Najeriya sun halaka 'yan bindiga sama da 100 a wani ruwan bama-bamai da suka yi a iyakar jihohin arewa biyu
Hedkwatar tsaro ta ƙasa DHQ ta bayyana cewa a cikin mako ɗaya
sojoji sun aika gomman da yan bindiga lahira
Shugabannin kungiyar ‘yan kasuwan arewa da ke kasuwar shanu ta Lobbanta Garke a karamar hukumar Umunneochi cikin Jihar Abiya sun bukaci Shugaban Kasa
Bola Ahmed Tinubu da mai alfarma sarkin Musulmi
Alhaji Sa’ad Abubakar ll su saka baki game da wa’adin kwanaki 14 da gwamnatin Abiya ta ba su na su fice daga kasuwar
Mataimakin shugaban ‘yan kungiyar kasuwan shanu ta Lobbanta
Buba Abdullahi Kedemure shi ne ya jagoranci sauran shugabannin zuwa ofishin kungiyar tuntuba ta kasa (NCM) da ke Kaduna
wanda suka ce sun zo mika kokensu ne kan wa’adin korar da gwamnatin Jihar Abiya ta ba su na ficewa daga kasuwar
Mataimakin shugaban kungiyar ya kara da cewa sun ‘yan kasa nagari masu bin doka wajen gudanar da harkokin kasuwancinsu a tsawon shekaru masu yawa a cikin jihar
amma a yanzu an ba su wa’adin ficewa daga kasuwan kan zargin aika-ta ta’addanci wanda suka musanta
“Muna rokon shugabanninmu da su saka baki tare da yin kira ga gwamnan domin janye wa’adin na kwanaki 14 da aka ba mu na ficewa daga kasuwan,” in ji shi
Dakta Auwal Abdullahi ya bayyana kudurinsa na daukan mataki a daidai lokacin da ‘yan kasuwar arewa ke fuskantar wulakanci a Abiya ko wani bangare na jihohin gabashin Nijeriya
Ya tunatar da gwamnatin Jihar Abiya da sauran gwamnonin kudu maso gabas ce-wa ‘yan kabilar Igbo na gudanar da harkokin kasuwancinsu na biliyoyin naira a jihohin Kaduna da Kano da Katsina da ma sauran jihohin Arewa amma ba sa fus-kantar wata tsangwama
Auwal ya ce babban aikinsu shi ne kare muradun Arewa da ‘yan Arewa bisa tsarin doka
Don haka ya yi kira ga gwamnan Jihar Abiya da ya janye wa’adin kwanaki 14 da ya bai wa ‘yan Arewa masu gudanar da sana’o’i na halal a kasuwar shanu ta Garke a jihar
mai bai wa gwamnan shawara na musamman kan harkokin tsaro
wanda ya yi jawabi ga mane-ma labarai a ranar Litinin a Umuahia
ya yi watsi da jita-jita a matsayin karyar zance mara tushe
Ya zargi masu yada wannan jita-jita da karkatar da umarnin gaskiya da gwamnati ta bayar domin haifar da rudani da bata wa Gwamna Aled Otti suna
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved
Please enter your username or email address to reset your password
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.