22/02/2025Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke wakana a Najeriya da sauran sassan duniya kai tsaye
Muhammad Annur Muhammad da Isiyaku Muhammed
Rundunar sojin ƙasa na Mali ta ƙaddamar da bincike kan zargin da ake yi wa jami'anta na kashe fararen hula aƙalla 24 a arewan ƙasar a ranar Litinin
Zargin ya fito ne daga ƙungiyar ƴantawayen Azawad Liberation Front da ke rigima da gwamnatin ƙasar
inda ta zargi sojojin ƙasar tare da haɗin gwiwar sojojin haya na Wagner da kama motoci biyu na fasinja a ranar 17 ga Fabrairu
sannan suka kashe fararen hula da ke cikin motar
ciki har da mata da ƙananan yara waɗande suke hanyarsu ta zuwa Algeria daga birnin Gao na ƙasar
A wata sanarwa da babban hafsan sojin ƙasar Mali
"wanda ƴanta'adda da masu goyon bayansu suka fitar
"Rundunar sojin ƙasar za ta buɗe bincike kamar yadda take gudanar da wani binciken kan zargin sojojinta da kashe wasu mutum bakwai fararen hula a wata mota ƙirar Hilux a yankin Doma a ranar 2 ga Janairun 2025," in ji shi
An dai daɗe ana gwabzawa tsakanin gwamnatin Mali da ƴan tawayen Tuareg da ke arewacin ƙasar
KACRAN ta ce a daidai lokacin da watan Ramadan ke ƙaratowa
hakan nk nufin sarkin na cika shekara 10 a karagar mulki
Wannan jawabin na ƙunshe a cikin wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar
wadda ke ɗauke da sa hannun shugabanta na ƙasa
KACRAN ta bayyana wasu abubuwa da ta ce suna cikin nasarorin da sarkin na musulmi ya samu a shekara 10 da ya yi yana sarauta
"ya taimaka wajen haɗa kan musulmi da ƙarfafa ƙungiyar JNI da samar da haɗin kai tsakanin addinai mabambanta
"KACRAN ta yaba da ƙoƙarin Sultan wajen bayar da shawarwari domin tabbatar da zaman lafiya da tabbatar da adalci ga dukkan ƴan Najeriya ba tare da la'akari da bambancin addini ko ƙabila da ɓangaranci ba," kamar yadda suka bayyana a wata sanarwa
sannan suka yaba masa bisa rashin shiga harkokin siyasa ya ƙara masa daraja
Kasuwar crypto ta yi mummunar faɗi bayan masu kutse sun yi satar da ake ganin ita ce mafi girma a tarihin harkar hada-hadar kuɗin na intanet
A ranar Juma'a ce kamfanin hada-hadar crypto na Dubai
inda aka sace masa crypto da ƙimarsa ya kai dala biliyan 1.5
Kamfanin ya ce masu kutsen sun kutsa ne cikin hada-hadar kuɗin crypto na Ethereum
sannan suka wawushe shi suka tura wani wajen daban
Sai dai kamfanin ya buƙaci abokan hulɗarsa da su kwantar da hankalinsu
Tun bayan da Donald Trump ya ɗare kan karagar mulki ne kasuwar crypto take kwan-gaba-kwan-baya
Jam'iyyar PDP ta lashe zaɓukan dukkan ƙananan hukumomi guda 30 da na kansilolinsu na jihar Osun da ke kudu maso yammacin Najeriya
Tashar Channels ce ta ruwaito hakan, inda ta ce shugaban hukumar zaɓen jihar mai zaman kanta, Hashim Abioye ne ya sanar da sakamakon a wani taron ganawa da manema labarai da ya yi a jihar.
Tun farko dai an ta samun takon saƙa-tsakanin gwamnatin jihar da ƴansanda da ma ministan shari'a na Najeriya.
Ministan ya buƙaci a dakatar da zaɓen, sannan ƴansanda suka ce sun samu bayanan sirri kan yiwuwar tayar da hargitsi, don haka suka yi kira ga gwamnan da ya dakatar da yunƙurinsa na gudanar da zaɓen, lamarin shi kuma ya ce babu gudu, babu ja da baya kan zaɓen.
Jam'iyyar APC ta saka ranar Talata 25 ga watan Fabrairu da Laraba, 26 ga Fabrairu domin gudanar da taron masu ruwa da tsaki, da kuma babban taronta.
Sakataren jam'iyyar na ƙasa, Surajuddeen Bashiru ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Juma'a a Abuja.
Sanarwar ta ce za a yi taron masu ruwa da tsakin a daƙin taro na Banquet da fadar shugaban ƙasar Najeriya, sannan a gudanar da babban taron jam'iyyar a ranar Laraba a sakatariyar jam'iyyar da ke Abuja.
Tsohon ɗantakarar shugaban ƙasa a jam'iyyar PDP a zaɓen 2023, Atiku Abubakar ya yaba wa Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke bisa gudanar da zaɓen ƙananan hukumomin jihar, duk da gwamnatin tarayya da ƴansanda sun buƙaci a dakatar da zaɓen.
Tun da farko dai ministan shari'a na Najeriya, Lateef Fagbemi ne ya yi kira ga gwamnan jihar da ya dakata da zaɓen, domin a cewarsa, wa'adin tsofaffin ƙananan hukumomin bai ƙare ba.
Sannan kuma ƴansanda sun yi gargaɗin cewa a dakata da gudanar da zaɓen saboda hukuncin wata kotu, da kuma bayanin sirri da suka samu kan yiwuwar tayar da hargitsi.
Sai dai alamu sun nuna gwamnan ya yi watsi da gargaɗin, inda mutanen jihar suka fito domin kaɗa ƙuri'a a zaɓen.
Domin haka ne Atiku ya wallafa a shafinsa na X, inda ya ce, "a daidai lokacin da mutanen jihar Osun suka fito domin kaɗa ƙuri'ar zaɓen shugabannin ƙananan hukumomi, ina sake kira gare su da gudanar da zaɓen cikin lumana. Shugabannin ƙananan hukumomin su ne ƙashin bayan dimokuraɗiyya saboda kusancinsu ga al'umma.
"Ina yaba wa gwamnan Osun Ademola Adeleke bisa gudanar da zaɓen, sannan ina kira ga jami'an tsaro da masu sanya ido a akwatunan zaɓe su gudanar da aikinsu cikin ƙwarewa."
Jagoran ƴan adawa a Uganda Kizza Besigye ya kawo ƙarshen yajin cin abincin da yake yi.
Lauyansa ya ce ya yanke shawarar daina yajin cin abincin saboda a hukumance an gurfanar da shi gaban wata kotun farar hula.
Ana zargin Mr Besigye da cin amanar ƙasa, wanda ya musanta hakan, wanda idan aka same shi da laifi zai iya fuskanta hukuncin kisa.
Ana tsare da Mr Besigye, wanda tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa ne a ƙasar ta Uganda, tun bayan ɓatan dabon da ya yi a ƙasar Kenya.
An shiga rana ta ƙarshe ta gangamin yaƙin neman zaɓen gama gari a ƙasar Jamus.
A gobe Lahadi ne Jamusawa za su fita runfunan zaɓe, Jam'iyyar The conservative Christian Democrats da Friedrich Merz ke jagoranta na sahun tun kafin ranar zaɓen, yayin da ake hasasshen jam'iyyar AFD ka iya zama ta biyu, sai SPD ta Olaf Scholz.
Wakilin BBC ya ce masu kaɗa ƙuri'a sun ce suna son kwanciyar hankali da shugabanci na gari, musamman kan halin da Jamus ke ciki.
Gangamin yaƙin neman zaɓen dai ya maida hankali kan batun bunƙasa tattalin arziki, sai batun ƴan-cirani ya kunno kai bayan ƙaruwar hare-haren da masu neman mafaka ke kai wa.
A baya-bayan nan kuma ƴan takarar sun maida hankali kan kan tsaro da manufofin shugaba Trump na Amurka na lallaɓa Rasha na kawo ƙarshen yaƙi tsakaninta da Ukraine.
Shugaban ƙasar Isra'ila ya ce ya ji daɗi sosai ganin yadda aka saki 'yan ƙasarsa da Hamas ta yi garkuwa da su, da safiyar nan ta Asabar.
A wani sako da rubuta a shafinsa na X, Isaac Herzog, ya ce, ''sun komo daga tsananin azaba za su fara zaman jinya da farfaɗowa tare da iyalansu ababen ƙaunarsu, waɗanda suka yi gwagwarmaya iya ƙarfinsu a kansu.
Mista Herzog ya ƙara da cewa komawar duka waɗanda aka yi garkuwa da su ba da ɓata wani lokaci ba , abu ne mai muhimmanci.
Ya ce, ''dole mu yi duk abin da zai yuwu mu dawo da dukkanin mutanen da aka yi garkuwa da su a Gaza - har zuwa na ƙarshensu.''
Haka kuma ya nuna jimami da jajantawa a kan Shiri Bibas, 'yar Isra'ila da Hamas ta bayar da wata gawa, wadda iyalanta suka ce ba tata ba ce ranar Alhamis, inda daga baya a jiya Juma'a suka miƙa ainahin gawar tata.
Hukumomin Isra'ila za su saki Falasɗinawa ɗari shida da biyu ne a musayar 'yan ƙasarta shida da Hamas za ta saki a yau Asabar.
Tuni Hamas ta riga ta saki biyar daga cikin 'yan Isra'ila shida da za ta saki a yau ɗin cikin waɗanda ta yi garkuwa da su.
Ɗan Isra'ila cikon na shida da Hamas ɗin za ta saki nan gaba a yau shi ne Hisham al-Sayed, wanda za a saki ba tare da wani taron jama'a ba, kamar yadda bayanai suka nuna.
Hamas ta kama shi ne tun shekara ta 2015 bayan da ya shiga yankin Gaza.
Rahotanni na nuna cewa tuni Red Cross ta danƙa wa rundunar sojin Isra'ila wasu daga cikin Yahudawan da aka saki yau, kuma sun shiga yankin Isra'ila.
Falasɗinawan da Isra'ila za ta saki 602 a yau, na daga matakin farko na yarjejeniyar dakatar da wuta, wadda ta tanadi cewa Isra'ila za ta saki Falasɗinawa fursunoni da waɗanda take tsare da su 1,900 a musaya da 'yan Isra'ila 33 da Hamas ta yi garkuwa da su.
An saki sama da Falasɗinawa fursunoni 1,000 da Isra'ila take tsare da su, tun bayan da aka fara aiwatar da kashin farko na yarjejeniyar mai mataki uku, daga ranar 19 ga watan Janairun 2025.
Hukumomin Falasɗinu sun ce a makon da ya gabata Isra'ila ta saki fursunoni Falasɗinawa 369 - kuma 36 daga cikinsu na zaman ɗaurin rai da rai ne sannan ana tsare da 333 ba tare da wata tuhuma ba.
Yawancin Falasɗinawan da ta saki an kai su Gaza wasu an sake su ne a Gaɓar Yamma sannan galibin masu hukuncin ɗaurin rai da rai an fitar da su ne zuwa Masar.
Tun bayan harin ba-zata da Hamas ta kai wa Isra'ila a 2023, yawan Falasɗinawan da Isra'ila ke tsare da su ya ninka biyu zuwa wajen 10,000
Bayan sanya hannu a dakardu tsakanin Hamas da wakiliyar ƙungiyar Red Cross, Hamas ta saki ƙarin mutum uku cikin waɗanda aka tsara za ta saki yau Asabar, 'yan Isra'ila da ta yi garkuwa da su.
A wannan rukunin na mutum uku mayaƙan ƙungiyar sun fara sakin mutum na farko Eliya Cohen mai shekara 27.
Sai kuma suka saki Omer Shem Tov mai shekara 22 da kuma na uku Omer Wenkert, mai shekara 23, waɗanda Hamas ta kama su a bikin waƙe-waƙe na Nova, ranar 7 ga watan Oktoba na 2023, inda aka danƙa su ga ƙungiyar Red Cross a yau ɗin.
A wannan karon ana miƙa su ne a garin Nuseirat, wanda ke tsakiyar Zirin Gaza.
Bayahude na huɗu da aka tsara Hamas ɗin za ta saki yau shi ne Hisham al-Sayed, wanda ta yi garkuwa da shi tun 2015 bayan da ya tsallaka zuwa Gaza shi kaɗai.
Za kuma a sake shi ne nan gaba a yau ba tare da wani gangamin jama'a ba.
Ana sa ran Isra'ila za ta saki Falasɗainawa sama da 600 daga cikin waɗanda take tsare da su a gidajen yarinta a madadin Yahudawa huɗu da Hamas ke saki yau.
Falasɗinawa sun taru a Nuseirat, inda nan ne za a saki 'yan Isra'ilan rukuni na biyu nan gaba yau a Zirin na Gaza.
Nuseirat na nisan kilomita biyar ne a arewa maso gabashin Deir al-Balah, wanda birni ne a tsakiyar Zirin Gaza.
Tattaunawar ta fara ne da waya da kuma waje.
Da zaran Red Cross ta samu cikakken bayani a wannan waya, sai ta tura jami'anta a motoci masu ɗauke da tambarin ƙungiyar domin ɗauko Isra'ilawan a Gaza.
Su ma sojojin Isra'ila da jami'an lafiya an girke su a wurare da dama domin karɓar mutanen su mayar da su gida.
Mai magana da yawun ƙngiyar ta Red Cross Sarah Davies ta gaya wa BBC cewa, '' za a ga aikin kamar mai sauƙi amma a gaskiya yana da sarƙaƙiya da buƙatar tsauraran matakan tsaro domin taƙaita haɗari ga waɗanda ke cikin aikin.
Ƙungiyar wadda ke shiga tsakani wajen musayar mutanen tsakanin Isra'ila da Hamas ta sanya ayarin ƙwararru, wasu daga cikin an taɓa irin wannan aikin da su a baya - kodayake an ce wannan ya fi tsanani a kan na baya.
Akwai wasu bayanai da ƙungiyar ba za ta faɗa ba a fili saboda hakan ka iya yin tazgaro ga matakan tsaron da aka tsara.
Davies ta ce sun tsara hanyoyi daban-daban da za su riƙa bi zuwa sassan na Gaza, saboda sun san a ko wane lokaci za a iya sauya hanya kan wadda ta fi rashin haɗari.
Daga cikin babban abin da ke damun ƙungiyar ta Red Cross a wannan aiki shi ne -haɗarin bama-baman da ba su fashe ba da wuraren da aka lalata da kuma tarin mutane da ke cike da damuwa.
Jama'a sun taru a Dandalin Tsararru (Hostages Square), da ke babban birnin ƙaar Isra'ila, Tel Aviv, suna kallon yadda aka saki mutum biyu da Hamas ta saki ta danƙa wa Red Cross.
Mutane da yawa na riƙe da hotunan waɗanda aka saki.
Rundunar sojin Isra'ila ta tabbatar da cewa 'yan ƙasar biyu da Hamas ta saki a yau Asabar ,a yanzu sun shiga yankin ƙasar
A wata sanarwa sojin da kuma hukumomin leƙen asiri na Isra'ilar sun ce mutanen na kan hanyarsu ta sa cibiyar musamman da aka tanada a kudancin Isra'ila, inda za a haɗa su da iyalansu.
Sanarwar ta ƙara da cewa rundunar sojin Isra'ila, IDF, na shirin karɓar ƙarin mutum huɗu da Hamas za ta saki a yau ta hannun ƙungiyar agaji ta Red Cross.
Bayanan da muke samu a yanzu haka na nuna cewa Hamas ta saki Isra'ilawa biyu daga cikin shida da za ta saki a yau Asabar.
Mutanen biyu da aka saki a Rafah, kudancin Gaza, Avera Mengistu da Tal Shaham, a yanzu ƙungiyar agaji ta Red Cross da ke shiga tsakani a musayar ta danƙa su a hannun rundunar sojin Isra'ila.
Hamas ta kama Avera Mengistu a 2014 bayan da ya tsallaka Gaza shi kuwa Tal Shoham mai shekara 40, ya shiga hannun Hamas ne a ranar 7 ga watan Oktoba 2023, daga Kibbutz Be'eri.
Nan gaba a yau ɗin ne ake sa ran Hamas za ta saki ragowar huɗu, yayin da ita ma Isra'ila za ta sako ɗaruruwan fursunoni Falasɗinawa da take tsare da su, kamar yadda yarjejeniyar dakatar da buɗe wuta a Gaza ta tanada.
Nan gaba a yau Asabar ake sa ran Hamas za ta saki ƙarin Isra'ilawa shida daga cikin mutanen da ta yi garkuwa da su, a ci gaba da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma.
Rahotanni na cewa iyalan waɗanda aka yi garkuwa da su na jiran ganin 'yan uwan nasu a raye.
Hudu daga ciki Hamas ta cafke su ranar 7 ga watan Oktobar 2023, yayin da sauran biyun ta jima da kama su a Gaza.
Wannan karon ana sa ran Isra'ila za ta sako sama da Falasɗinawa 600 da take tsare da su domin musayarsu da Isra'ilawan 6.
Hamas ta sake miƙa gawar da ta ce ta Shiri Bibas ce, amma Isra'ila na binciken kwayar halitta don tabbatar da hakan.
Mu fara da wannan karin maganar - Ɗanyen kasko ba ya kai ruwan wanka banɗaki
Aug 9, 2022 | History, Society
A young girl on holiday with her grandmother has discovered a 5,000-year-old flint arrowhead that the local authorities say “opens a new chapter” in the history of the town
Seven-year-old Miriam was collecting pebbles with her sisters at Jeziorak lake in the northern Polish town of Iława
who immediately recognised it as being manmade
Poniewierska had during her student days done an internship working at an archaeological dig in a prehistoric burial site
who confirmed that the discovery was no ordinary stone
handed over the item to the municipal authorities in Iława
Rare 1000-year-old sword found in Poland
Subsequent expert analysis has confirmed that it is an arrowhead made of flint and is “most likely from the Stone Age
says Iława’s official responsible for public spaces
“On the basis of a preliminary comparative analysis
this arrowhead can be associated with a Funnelbeaker culture or – perhaps more likely – with the so-called Corded Ware cultures,” he added
noting that traces of the latter have been found in digs at a former burial site in the village of Babięty Małe
The municipal authorities will hand over the item to specialists in Stone Age flint products
who will be better able to date and identify the arrowhead
They have also expressed their “thanks to Maria Poniewierska and her plucky granddaughters for donating the valuable find to the local authorities”
“Although the arrowhead is seemingly unimpressive
this discovery opens a new chapter in research on the most ancient history of Iława and Jeziorak,” they wrote
Dog digs up huge haul of medieval coins in Poland
Daniel Tilles is editor-in-chief of Notes from Poland
He has written on Polish affairs for a wide range of publications
Defence, Energy & Climate, News
The project will strengthen national security and regional infrastructure
Business, Law, News, Politics
Figures from PiS have dismissed the claims against Karol Nawrocki as “lies”
Business, News, Politics
Karol Nawrocki even suggested that the state security services were involved in creating the scandal
Apr 30, 2025 | Defence, Hot news, News, Politics
That response will include “large Polish and NATO exercises in Poland”
Apr 29, 2025 | Business, Hot news, News, Society
Those employed in Poland work on average the third-longest hours in the European Union
Apr 28, 2025 | Business, Energy & Climate, Hot news, News, Politics
Westinghouse and Bechtel were first chosen in 2022 as partners on the 192 billion zloty ($51 billion) project
please consider helping us to continue and expand it
[email protected]
Copyright © 2025 Notes From Poland | Design jurko studio | Code by 2sides.pl
Senior Research Fellow at the Global Europe Centre
ARTICLES BY THIS AUTHOR
Weronika Strzyżyńska is currently studying journalism at Goldsmiths as a Scott Trust Bursary recipient
She has written on issues immigration and Brexit for New Statesman and Prospect
Agnieszka Wądołowska is managing editor of Notes from Poland
She has previously worked for Gazeta.pl and Tokfm.pl and contributed to Gazeta Wyborcza
ARTICLES BY THIS AUTHOR
ARTICLES BY THIS AUTHOR
Daniel Tilles is editor-in-chief of Notes from Poland and assistant professor of history at the Pedagogical University of Krakow
The Independent and Dziennik Gazeta Prawna
ARTICLES BY THIS AUTHOR
Stanley Bill is the founder and editor-at-large of Notes from Poland.He is also Senior Lecturer in Polish Studies and Director of the Polish Studies Programme at the University of Cambridge
Stanley has spent more than ten years living in Poland
He founded Notes from Poland in 2014 as a blog dedicated to personal impressions
cultural analysis and political commentary
He is committed to the promotion of deeper knowledge and understanding of Poland
He is the Chair of the Board of the Notes from Poland Foundation
ARTICLES BY THIS AUTHOR
ARTICLES BY THIS AUTHOR
Professor of European Studies at Oxford University
ARTICLES BY THIS AUTHOR
Professor at the Institute of History of the Jagiellonian University
ARTICLES BY THIS AUTHOR
Executive Director of Taube Family Foundation
ARTICLES BY THIS AUTHOR
Associate Professor at the Institute of Political Studies of the Polish Academy of Science
ARTICLES BY THIS AUTHOR
ARTICLES BY THIS AUTHOR
ARTICLES BY THIS AUTHOR
A teenager unexpectedly discovered a cache of World War II artifacts — including an officer's uniform from the Wehrmacht
the unified armed forces of Nazi Germany — hidden in two milk cans buried by a lake in what is now northeastern Poland
The cans also held a 70-year-old toothbrush, a pocket watch and a diary, according to Science in Poland
The personal articles were given to the count's daughter
found the milk cans while on vacation with his family near Lake Jeziorak in May 2017
But it took a year for archaeologists to do a detailed inventory of the objects
The findings were presented at a news conference on May 4 in Ilawa
Get the world’s most fascinating discoveries delivered straight to your inbox
Some of the historical documents uncovered in the milk cans
are now the property of Poland's state treasury
and will be put on display in a local museum
Museum staff also plan to translate the count's diary
"It's a material with a huge historical load
We also drew our interest in two other documents
Their father stayed at the estate and was arrested by Soviet soldiers in March 1945
He later died in a camp in the Polish town of Pasłęk
working for the Russians until November 1945
when she was reunited with her children in Germany
It's likely that Hildegarda is the one who buried the family's treasures in the milk cans
One note in particular caught Młotek's eye: A letter by a Soviet officer who wrote
please do not harm the inhabitants of this house
Historians also found a certificate dated a few days after the note that said all of the cattle
pigs and poultry owned by the von Finckenstein family were now property of the Red Army Science in Poland reported
researchers searched the area with metal detectors to see if they could find any more artifacts
Młotek found a battle ax dating to the late Middle Ages and other searchers found the relics of a medieval fortified settlement
but they didn't find any more items relating to the count's family
Młotek donated the battle ax to a museum in the town of Ostróda
Original article on Live Science
Archaeologists discover hundreds of metal objects up to 3,400 years old on mysterious volcanic hilltop in Hungary
These are the sharpest images yet of planets being born around distant stars
A madadin kowa da kowa muke fatan za ku kasance da mu gobe Lahadi, idan Allah Ya kai mu.
Wakilin Amurka na musamman ya yi nuni da cewa akwai yiwuwar ƙasashen Turai ba za su taka wata rawa ba a tattaunawar sulhu ta kawo ƙarshen yaƙin Ukraine.
Keith Kellogg ya bayyana hakan ne a taron tsaro da aka yi a birnin Munich inda ya ce yunƙurin da aka yi a baya ya ci tura ne, saboda akwai ɓangarori da dama da ke da hannu a cikin lamarin.
Tun da farko, Shugaban Volodymyr Zelensky na Ukraine, ya shaida wa taron cewa ya kamata nahiyar Turai ta ƙirƙiro wata rundunar sojoji.
Ya ce sojojin ƙasarsa ne kawai a Turai ke da gogewa a fagen daga na zamani, yana mai gargaɗi da cewa sojojin Ukraine kaɗai ba za su isa ba.
Tuni dai babbar jami'ar harkokin waje ta kungiyar ta EU, Kaja Kallas, ta yi watsi da shawarar ta Mista Zelensky.
An zaɓi ministan harkokin wajen Djibouti Mahmoud Ali Youssouf a matsayin sabon shugaban hukumar zartarwa ta ƙungiyar Tarayyar Afrika,AU.
Ya kayar da jagoran ƴanhamayya na Kenya Raila Odinga a fafatawar da aka yi ta neman wanda zai gaji Moussa Faki Mahamat, a wa'adin shekara huɗu.
An yi waje da Mista Odinga daga gasar a zagaye na shida na zaɓen, kuma shugabannin ƙasashe na ƙungiyar ta AU sun yanke shawarar mara baya ga ɗantakarar na Djiboutian.
An gudanar da zaɓen ne a taron kungiyar ta AU da aka yi a Addis Ababa, babban birnin ƙasar Habasha.
Taron ƙungiyar ya kasance cike da fargabar yaƙin Kongo zai iya rikiɗewa zuwa rikicin yanki.
An samu rahotannin kwasar kaya da sunan ganima da harbe-harbe a birnin Bukavu na gabashin Kongo, wanda ƴantawaye da ke samun goyon bayan Rwanda suka shiga a jiya Juma'a.
rahotanni na cewa mayaƙan na ƙungiyar M23 na ci gaba da kai hare-hare a gabashin ƙasar ta Jamhuriyar Dumukuraɗiyyar Kongo, lamarin da ke ƙara sanya fargabar cewa rikicin zai iya bazuwa zuwa wasu ƙasashen yankin.
'Yantawaye sun kutsa cikin Bukavu ne makonni bayan sun ƙwace iko da Goma, birni mafi girma a gabashin ƙasar.
Babban Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres, ya yi kira da a gudanar da tattaunawa, inda ya yi gargaɗin cewa rikicin na Kongo na iya dagula zaman lafiyar yankin baki ɗaya.
Wani jirgin sama da ke ɗauke da 'yan ƙasar India sama da ɗari ɗaya da ake zargin sun shiga Amurka ba bisa ƙa'ida ba na shirin sauka a birnin Amritsar, na jihar Punjab.
Rukunin mutanen shi ne na biyu 'yan India da aka mayar ƙasar daga Amurka tun bayan da Shugaba Trump ya sake hawa kujerar mulki a watan da ya wuce.
Yawancin mutanen da ke cikin wannan rukuni 'yan jihar ta Punjab ne.
Wasu jagororin siyasa da 'yan uwan waɗanda aka koron sun je filin jirgin sama domin tarbarsu.
A farkon watan nan wani jirgin saman soji na Amurka ya mayar da 'yan ƙasar ta India ɗari da huɗu, sanya da ankwa da sasari a ƙafarsu, lamarin da ya janyo kakkausar suka daga ƙasar ta India, kan wannan abu da Amurkar ta yi.
Shugaba Trump ya lashi takobin aiwatar da korar baƙin hauren, wadda ba a taɓa ganin irinta ba a tarihin na Amurka, idan ya hau mulki.
An yi ƙiyasin cewa akwai 'yan ƙasar India dubbai da suka shiga Amurka ba bisa ƙa'ida ba.
Dubban ɗalibai da sauran jama'ar gari na gangami a birnin Kragujevac na Serbia domin wata babbar zanga-zangar da ke da alaka da rugujewar rufin wata tashar jirgin ƙasa.
Lamarin da ya afku a tashar jirgin ƙasa da ke Novi Sad ya ƙara fusata al'ummar ƙasar da ke nuna wa gwamnati ya tsa bisa zargin aikata cin-hanci da rashawa.
Wani da ya je domin shiga gangamin ya ce, “na je ne domin nuna goyon bayan wannan yunƙurin na ɗalibai, wanda ya rikiɗe ya zama fafutukar tabbatar da doka da adalci a cikin al’umma.''
Zanga-zangar ta sauya salo cikin kwanakin nan inda take ƙalubalantar gwamnatin Shugaba Aleksander Vucic.
Ƙungiyar kare haƙƙin 'yanjarida ta Afghanistan ta yi kakkausar suka kan wani umarni da hukumomin Taliban suka bayar na hana tashoshin talabijin watsa duk wasu shirye-shirye masu zaman kansu na siyasa ko tattalin arziƙi.
A wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar ta ce shugabannin gwamnatin Taliban sun bayar da umarnin ne da baki ga gidajen talabijin cewa idan har suna ganin yin shirin ya zama dole to su gana da masu magana da yawun gwamnati a kan shirye-shiryen.
Ƙungiyar ta ce wannan ba wani abu ba ne illa yunƙurin rufe bakin 'yan sauran masu suka da suka rage a ƙasar ta Afghanistan.
Babu dai wata magana ta hukuma da ta fito daga ma'aikatar yaɗa labarai da al'adu ta ƙasar a kan batun.
A watan Satumba na shekarar da ta wuce hukumomin na Taliban suka sanya doka kan watsa shirye-shiryen siyasa kai tsaye, da cewa dole ne kafafen yaɗa labarai su samu amincewar ma'aikatar kafin su yi irin waɗannan shirye-shirye na kai tsaye.
Lokacin da Hamas ta yi garkuwa da Ba'amurke ɗan Isra'ila, Sagui Dekel-Chen a ranar 7 ga watan Oktoba na 2023, daga garin Kibbutz Nir Oz, matsar na ɗauke da cikin wata takwas na haihuwarsu ta uku.
Bayan da Hamas ta sake shi a musayar da ake yi ta yarjejeniyar dakatar da buɗe wuta a yaƙin Gaza yau, Asabar, ya yi murna sosai bayan da jami'an Isra'ila suka sheda masa cewa yana da 'ya mai shekara ɗaya.
Da aka tambaye shi a game da lafiyarsa, Dekel-Chen, ya ce, ''ina cikin ƙoshin lafiya, ina cikin ƙoshin lafiya, ina da 'ya."
Iyalansa sun yi matuƙar farin ciki da sakinsa, ''mahaifinmu ya dawo,'' kamar yadda suka bayyana a wata sanarwa.
Haka kuma sun bayyana godiyarsu ga al'ummar Isra'ila waɗanda suka taimaka a fafutukar sakinsa, tare da kiran ci gaba da gwagwarmayar ganin an saki kowa ya koma gida.
Rundunar 'yansandan Najeriya a jihar Kwara ta kama wani mutum, AbdulRahman Bello, da ke iƙirarin malami ne, bisa zargin kisan wata ɗaliba domin aikata tsafi.
An ce wadda aka kashe Hafsoh Yetunde Lawal, ɗalibar Kwalejin Ilimi ce ta jihar Kwara, da ke babban birnin jihar, Ilori.
An bayar da rahoton ɓatanta a ranar Litinin da ta gabata 10 ga watan nan na Fabarairun 2025, bayan da ta halarci wani bikin suna.
Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, an kira ɗalibar ne ta waya a lokacin da take wajen bikin, inda daga baya aka bayar da rahoton cewa ba a san inda take ba.
Ana zargin wanda ya kashe ta ya haɗu da ita ne ta shafin Facebook, inda ya yaudare ta ya karɓi lambar wayarta, har ta kai ya gayyace ita wajensa.
Bayan ɓatan nata ne iyayenta suka shiga fargaba da damuwa, inda suka kai rahoton rashin ganin nata caji ofis na Oja Oba da ke Ilori
Wata majiya ta sheda wa jaridar cewa, 'yansanda sun yi amfani da bayanan lambar wayar tata ne inda suka bi diddigin kiranta na ƙarshe, lamarin da ya kai su ga mutumin da ake zargi a Garejin Offa, kodayake an ce gidan su mutumin yana Isalekoto ne.
Bayanai sun nuna cewa, bayan da aka kama mutumin, da farko ya ce bai san inda take ba, amma da aka matsa shi da bincike ya amsa cewa ɗalibar ta je wajensa amma ta mutu a sanadiyyar cutar numfashi ta asma.
Majiyar ta ƙara da cewa an gano wasu abubuwa a gidan mutumin da ake zargi, wanda hakan ya nuna wannan ba shi ne karon farko da yake daddatsa jikin mutane ba.
An ce mutumin ɗan wani fitaccen malami ne wanda ya rasu kwanan nan.
Kakakin 'yansanda na jihar, SP Adetoun Ejire-Adeyemi, wanda ya tabbatar da kisan a yau Asabar, ya bayyana shi da tsabar rashin tausayi da imani.
Babban kamfanin mai na Najeriya NNPCL ya yi watsi da iƙirarin da wani mutum ya yi cewa man da kamfanin ke sayarwa bai kai na Dangote auki ba.
Cikin wani bidiyo da ya karaɗa shafukan sada zumunta an ga wani mutum da ya ce ya sayi man fetru daga kamfanin NNPCL a kan farashin naira 945, sannan ya sayi wani man a wani gidan mai da ke sauke man Dangote, a kan naira 925.
A cikin bidiyon mutumin ya yi iƙirarin cewa man Dangote ya zarta na kamfanin NNPLC daɗewa ana amfani da shi, inda har ya yi iƙirarin gwada mayukan biyu a injuna biyu, daga ƙarshe ya ce na NNPCL ya riga na Dangote ƙarewa da minituna fiye da 10.
To sai dai cikin wata sanarwar martani da NNPCL ɗin ya fitar ya ce gwajin da mutumin ya yi bai yi shi da ƙwarewa ba, sannan babu wata hujja ta kamawa a cikinsa.
Sanarwar ta kuma ƙara da cewa mafi yawan man da wannan gidan mai na NNPCL - da mutumin ya yi iƙirarin sayo man - daga kamfanin Dangote yake sayensa.
“NNPCL na jaddada ƙudirinsa na cewa man da yake sayarwa ana haɗa shi da ɗaya daga cikin manyan sidanarai masu inganci da ke taimakawa wajen tabbatar aukinsa da kuma rashin illa ga muhalli'', in ji sanarwar.
Daga ƙarshe ya gargaɗi masu irin wannan ɗabi'a cewa ba zai jure irin waɗannan ƙarairayi da ake shiryawa domin ɓata masa suna da kuma cutar da ƴan Najeriya ba.
Bayanai daga Gaza na cewa motocin da ke ɗauke da fursunonin Falasɗinawa sun isa Gaza.
Dama dai an tsara cewa 333 daga cikin fursunonin da Isra'ila za ta saka Gaza za a kaisu.
Tuni ƴan'uwa da abokan arziki suka yi dafifi a wurin domin yin arba da ƴan'uwansu.
Al'ummar Masarautar Yauri a Kebbi da ke arewacin Najeriya sun gudanar da bikin al'ada na Rigata.
Rigata, Biki ne wanda ake yi shekara-shekara na al'ada a ƙasar Yauri da ke Kebbi.
Bikin ya samu halartar gwamnan jihar Kebbi Comr. Nasir Idris da sarkin Yauri, Muhammad Zayyanu Abdullahi.
Gwamnatin tarayya ta yi watsi da iƙirarin da jami'in kamfanin Binance, Tigran Gambaryan, wanda ya shafe wata takwas yana tsare a ƙasar, kan zarge-zargen rashawa.
A kwanakin baya ne aka gurfanar da Gambaryan- ɗan Amurka - a kotun Najeriya bisa zargin laifukan kuɗi.
To sai dai hukumomin Najeriya sun sake shi ne bayan shiga tsakani da gwamnatin Amurka ta yi.
Cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na X, Gambaryan ya yi ikirarin cewa kama shi da gwamnatin Najeriya ta yi ba bisa ƙa'ida ba ya sa tsohon shugaban ƙasar Amurka, Joe Biden ya kauce wa ganawar da ya shirya yi da Shugaban Najeriya, Bola Tinubu a yayin taron Majalisar Dinkin Duniya na 2024 (UNGA).
Ya kuma zargi mai baiwa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu kan lamarin, sannan ya ce gwamnatin Amurka ta rage yawan wakilan Najeriya da suka halarci taron na MDD.
Jami'in na Binance ya kuma zargi wasu ƴan majalisar ƙasar uku da neman cin hancin dala miliyan 150 daga wajensa.
To sai dai a martanin da gwamnatin ƙasar ta mayar masa, ta ce zarge-zargen nasa ba su da tushe balle makama.
Cikin wata sanarwa da ministan yaɗa labaran ƙasar, Mohammed Idris ya fitar, ya bayyana iƙirarin Gambaryan a matsayin tsantsar ƙarya da gangan.
"Gwamnatin Najeriya ta damu matuƙa da zarge-zargen marasa tushe, da kuma kalaman ɓatanci da Tigran Gambaryan, da aka yi wa shari'a a Najeriya kwannan kan laifukan kuɗi,'' a cewar sanarwar.
Ta kuma ƙara da cewa ''gwamnati ta ki amincewa da tayin da Binance ta yi na biyan dala miliyan biyar don sakin Mista Gambaryan, don yin sulhu da gwamnatin Amurka."
A farkon shekarar da ta gabata ne dai gwamnatin Najeriya ta tsare Mista Gambaryan tare da abokin aikinsa, Nadeem Anjarwalla ɗan Kenya asalin Birtaniya mai shekara 37 bisa zargin laifukan ɓarnatar da kuɗi da hukumar EFCC ke bincike.
To amma a watan Maris ɗin shekarar Anjarwalla ya gudu daga wurin da ake tsare da su, ya kuma fice daga Najeriya.
Shugaban ƙasar Ukraine, Volodymyr Zelensky, ya yi kira ga ƙasashen Turai su kafa rundunar sojin haɗin gwiwarsu, domin kare ƙasashensu daga barazanar ƙasar Rasha.
Yayin da yake jawabi a wurin tsaron tsaro na ƙasashenv da ke gudana a birnin Munich na ƙasar Jamus, Mista Zelensky ya ce tsohon ƙawance na gomman shekaru da ke tsakanin Amurka da Turai na zuwa ƙarshe, don haka Turai na buƙatar ɗaukar mataki.
Mista Zelensky ya jaddada buƙatar ƙasashen Turai -- da Ukraine -- su shiga duk wata tattaunawar sulhu da Rasha.
A farkon wannan makon, Shugaba Trump na Amurka ya yi magana kai tsaye da Vladimir Putin, wanda da alama ya mayar da ƙawayen Amurka gefe.
Da yake magana a gaban Mista Zelensky, Shugaban gwamnatin Jamus, Olaf Scholz, ya ce ƙasarsa ba za ta taɓa goyon bayan zaman lafiyar da aka tilasta ba.
Isra'ila ta fara sakin fursunonin Falasɗinawa da ke tsare a gidajen yarinta, bayan da Hamas ta saki Isra'ilawa uku da take garkuwa da su.
Motar farko ɗauke fa Falasdinawan ta isa birnin Ramallah a Gaɓar Yamma da Kogin Jordan.
Dandazon mutanen da ke dakon isowar Falasɗinawan sun ɓarke da murna da sowa a lokacin da motar d aisa wurin da suke jira.
Ana sa ran Isra'ilar za ta saki Falasɗinawa 369 a yau, waɗanda ke tsare a gidajen yarinta.
Ofishin firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya fitar da wata sanarwar maraba da dawowar Isra'ilawa uku da aka saki yau.
Sanarwar ta ce gwamnati na ci gaba aiki da Amurka domin ganin an sako sauran Isra'ilawan da suka rage a hannun Hamas a Gaza.
Haka kuma sanarwar ta nanata ikirarin cewa Hamas ta "yi yunƙurin karya yarjejeniyar" a wannan makon, tana mai cewa ƙungiyar ta haifar da "ruɗani ta hanyar ikirarin ƙarya".
A ƙarshe sanarwar ta gode wa sojojin Isra'ila da ke yankin Gaza da kewaye - da shugaban Amurka Donald Trump bisa "ƙoƙarinsa" - na ci gaba da sakin mutanen da aka yi garkuwa da su.
Tana mai cewa Isra'ila na aiki da Amurka domin kuɓutar da duka mutanen da aka yi garkuwa da su daga Gaza cikin gaggawa
Yayain da muke kawo muku bayanan sakin Isra'ilawan nan Uku da Hamas ta yi garkuwa da du, Alexander Troufanov daYair Horn, da kuma Sagui Dekel-Chen , ga hotunan yadda sakin nasu ya kasance.
Jami'an tsaro na shirye-shiryen sakin fursunonin Falasɗinawa.
Ana sa ran sakin fursunoni 369 daga gidajen yarin Isra'ila a yau.
Ciki har da mutum 29 daga Gaɓar Yamma da kuma bakwai daga Birnin Kudus.
Za a fitar da mutum 24 daga cikinsu zuwa ƙasashen waje, kamar yadda ƙungiyar fursunonin Falasɗinawa ta bayyana.
Haka kuma za a saki mutum 333 da aka tsare a Gaza tun bayan harin ranar 7 ga watan Oktoban 2023, a cewar ƙungiyar.
Daga cikin Falasɗinawa da za a saki har da waɗanda ake tsare da su bayan samunsu da laifin munanan hare-hare kan Isra'ilawa.
To amma da dama daga cikinsu an kama su ne bayan a lokacin yakin inda ake tsare da su ba tare da wata tuhuma ba.
Bayan kammala miƙa Isra'ilawa uku da Hamas ke garkuwa da du a Gaza, yanzu kallo ya koma Isra'ila domin sakin Falasɗinawan da take tsare da su a gidajen yarinta.
Ana saran Isra'ilar za ta saki Falasɗinawa 369 daga gidajen yarinta.
Za a kai da dama cikinsu birnin Kahn Younis da ke kudancin Gaza inda za a duba lafiyar da dama daga cikinsu, yayin da ake sa ran fitar da wasu daga yankin zuwa ƙasashen waje.
A wata Sanarwa da Hamas ta fitar a yau, ta ce sakin Isra'ilawan da ta yi a yau, ya nuna cewa babu hanyar da za su kuɓuta ''in ba ta hanyar sulhu tare da aiki da sharuɗan yarjejeniyar tsagaita wuta ba''.
Ƙungiyar ta kara da cewa: ''Muna faɗa wa duniya cewa babu wata ƙaura, in ba ta Birnin Ƙudus ba,'' a wani martani ga shawarar shugaban Amurka Donald Trump na kwashe duka al'ummar Gaza daga yankin domin mayar da su ƙasashe makwabta.
A kwanakin baya-bayan nan dai an shiga ruɗani dangane da ci gaba da aiki da yarjejeniyar tsagaita wutar, bayan da Hamas ta yi barazanar dakatar da sakin Isra'ilawan, saboda zargin Isra'ila da saɓa wa yarjejeniyar, zargin da Isra'ilar ta musanta.
Legit.ng Hausa ta bude tasha a manhajar Whatsapp. Kasance tare da mu don samun rahotanni da dumi-dumi!
Salisu Ibrahim ne babban editan (Copy Editor) sashen Hausa na Legit
harkar kudi da al'amuran yau da kullum ne
yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru takwas
Isra’ila - Dillalan tabar wiwi a Moroko sun kauracewa sayarwa dilolin Isra'ila kaya don nuna adawa da yakin da Yahudawa ke yi kan mazauna Gaza, a cewar wani rahoto da kafar yada labaran Isra'ila ta fitar a ranar Juma'a.
Majiya ta habarta cewa, shafin yada labarai na Isra’ila, Mako ya ambato wasu dillalan kayan maye na kasar Isra’ila da ke korafi kan raguwar huldar kasuwanci tsakanin kasashen biyu
'Yan kasuwar Moroko na wiwi sun yanke da dilolin Isra'ilaAsali: Getty ImagesKafar yada labaran ta kuma ruwaito wani dillalin wiwi dan kasar Morocco yana cewa
sun ki sayarwa Isra'ilawa kayansu ne saboda uzurawa Falasdinawa ‘yan Gaza
LURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu
A rahotannin da ke shigowa, an bayyana yadda jami’an Moroko ke barin ‘yan harkallar kwaya su ci karensu babu babbaka idan suka ba da cin hanci, Middle East Eye ta ruwaito
Hakan na ba da damar fitar da tabar wiwi da sauran kayan hayaki zuwa kasashen duniya daban-daban
an yi tsokaci kan yadda Isra’ilawa ke haba-haba da kayan wiwi na kasar Moroko kasancewarsa ya fi na kasashe da yawa da kyau da raha
kasar Isra’ila ta shiga yaki da Falasdinawa ne tun a watan Oktoban 2023
inda duniya ke ci gaba da Allah wadai da abin da ke faruwa
Kasashe da dama sun bayyana rashin goyon bayansu ga Isra’ila da yadda take ci gaba da kai ruwan bama-bamai kan bayin Allah a zirin Gaza.
ana ci gaba da kiraye-kirayen tsakaita wuta da kuma tabbatar da kai wa mazauna Gaza tallafin kayan abinci da magani
A wani hari da Isra’ila ta kai kan mazauna Beirut ta kasar Lebanon, ta yi ikrarin cewa, hari ne kan daya daga cikin shugabannin kungiyar hamayyarta Hamas, BBC News ta ruwaito.
Mark Reveg, mai magana da yawun Isra’ila ya ce, mataimakin shugaban Hamas, Saleh Al-Arouri ya mutu a wani harin da jirgin Isra’ila ya kai kan shugabannin Hamas.
Jama'a a nan muka ƙarshen wannan shafi da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya.
Sai kuma gobe Juma'a, inda za mu ɗora daga inda muka tsaya.
A madadin sauran abokan, ni Isiyaku Muhammed nake cewa mu kwana lafiya.
Wani rahoton Majalisar Ɗinkin Duniya ya ce tattalin arzikin Syria zai ɗauki sama da shekara 50 kafin ya koma yadda yake kafin yaƙin basasar ƙasar.
Shirin raya ƙasashe na Majalisar Ɗinkin Duniya ya ce rikicin na shekara goma sha hudu ya rushe ababen more rayuwa da dama.
Bugu da ƙari ga kuma takunkuman da aka ƙaƙaba wa tsohuwar gwamnatin Assad.
Binciken ya ƙara da cewa 9 daga cikin ƴan Syria 10 na rayuwa cikin talauci a yanzu, don haka ana buƙatar ingantaccen tsari don farfado da tattalin arzikin ƙasar.
Shugaban gwamnatin mulkin sojin Nijar, Birgediya Janar Abdourahamane Tiani ya ce zai aiwatar da shawarwari da matakan da aka cimma a babban taron ƙasar.
Tiani ya bayyana haka ne a ranar Alhamis, 20 ga watan Fabrairu, inda ya ce zai duba tare da nazarin matakan da aka ɗauka a taron.
Babban taron ƙasar ya bayar da shawarwari masu yawa, ciki har da amince Tiani ya yi shekara biyar yana mulkin riƙon-ƙwarya, sannan an amince masa ya tsaya takara bayan ƙasar ta koma tsarin dimukuraɗiyya.
Ya ce zai ba muhamman matakan da suka shafi ƙasar, ciki har da batun haƙo albarkatun ƙasar da batutuwan da suka shafi muhalli da tsaro da mulki da ilimi da kuma alaƙar ƙasar da ƙasashen duniya.
Ya nanata cewa taron ya samar da tsarin komawa mulkin dimukuraɗiyya, da kuma tsara yadda mulkin ƙasar zai kasance.
Sojojin Faransa sun mallaka sansaninta na ƙarshe a ƙasar Ivory Coast zuwa ga rundunar sojin ƙasar, wanda ake ganin hakan zai ƙara rage ƙarfin sojin Faransa a Afirka ta yamma.
Sai dai ministan tsaron Ivory Coast, Tene Birahima Outtara ya ce wannan ba yana nufin an kawo ƙarshen alaƙar soji tsakanin ƙasarsa da Faransa.
"Za mu haɗa wata sabuwar yarjejeniyar ce da Faransa."
Sansanin sojin da ke Port-Bouet yana kusa ne da filin jirgin Abidjan, kuma an sanya masa sunan babban hafsan sojin ƙasar na farko ne, Thomas d'Aquin Ouattara.
Sojojin Faransa guda 600 za su fice daga ƙasar ne a hankali a wannan shekarar, sai dai hukumomi a ƙasar kusan sojoji guda 100 za su ci gaba da zama a ƙasar domin horar da sojojin ƙasar.
Yanzu ƙasashen Gabon da Djibouti ne kawai suke da sojojin Faransa a nahiyar, kuma ba su wuce 2,000 kamar yadda wata majiya ta tabbatar.
Ministan harkokin cikin gida a Kamaru, Paul Atanga Nji ya umarci gwamnan Adamawan Kamaru ya ɗauki matakai don hana tarukan da jagoran jam’iyyar adawa ta PCRN Cabral Libii zai jagoranta a faɗin lardinsa.
Cabral Libii wanda ɗan majalisar dokoki ne, yana yunƙurin tsayawa takara a zaɓen shugaban ƙasa da ke tafe.
Shi ne ya zo na uku a sakamakon zaɓen 2018 kuma ɗan takarar shugaban ƙasa mafi ƙarancin shekaru a wancan lokaci.
Aƙalla fararen hula bakwai da suka haɗa da mata da yaro ƙarami sun rasa rayukansu a arewa maso yammacin Siriya sakamakon fashewar wasu makamai.
Ƙungiyar kare hakkin ɗan'adam ta Siriya ta ce fashewar ta faru ne sakamakon tashin wasu makamai da aka ajiye kusa da gidan mutanen.
Al'amarin ya faru kwana guda bayan wata ƙungiya mai zaman kanta ta yi gargaɗin cewa kowane bam uku cikin goma da aka bari a Siriya bayan yaƙin basasa ba zai iya tashi ba.
Sama da mutane 100 ne suka muku daga irin waɗannan makamai a watan Janairu.
Dubban Isra'ilawa ne suka taru a sansanin da ake kira da "hostage square' da ke Tel Aviv domin jimamin waɗanda suka rasu a hannun Hamas.
Zaman makokin na zuwa ne bayan Hamas ta miƙa musu gawarwakin mutum huɗu da suka rasu daga cikin waɗanda suka yi garkuwa da su.
Masu binciken ƙwaƙwaf na gawarwaki na Isra'ila suna ci gaba da nazarin gawarwakin domin tabbatar da ikirarin Hamas cewa uku daga cikin gawarwakin na wata mata ce da ƴaƴanta biyu.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana rashin daɗinsa da abin da ya kira "dabbancin Hamas", sannan ya ɗauki alwashin ganin bayansu.
Wasu waɗanda ake tunanin mayaƙan Hamas ne da suka rufe fuskokinsu suka miƙa gawarwakin ga ƙungiyar Red Cross a garin Khan Younis da Zirin Gaza.
Babban hafsan sojin ƙasan Najeriya, Laftanar janar Olufemi Oluyede, ya ce sojojin Najeriya za su yi farautar ɗanbindigar nan Bello Turji da hukumomin ƙasar ke nema ruwa a jallo.
Babban hafsan ya bayyana haka ne a birnin Gusau da ke jihar Zamfara a arewa maso yammacin ƙasar a lokacin da yake ganawa da manema labarai a hedikwatar shirin sojojin Najeriya da aka yi wa laƙabi da Fansar Yamma, inda ya ce nan ba da daɗewa ba, Turji zai zama labari.
"Yanzu haka da muke magana da ku, Bello Turji na ta guje-guje ne, amma duk inda ya buya, za a bi shi, mu yi farautarsa. Ya ci gaba da guje-gujensa, amma zai gama, kuma za mu cimmasa," in ji shi.
Oluyede ya kuma bayyana wasu nasarorin da sojojin suka samu, inda ya ƙara da cewa dakarun ƙasar sun kashe manyan jagororin ƴanbindigar a cikin watannin da suka gabata.
Bello Turji na daga cikin jagororin ƴan fashin daji waɗanda suka addabi ƙauyukan arewa maso yammacin Najeriya, musamman a jihar Zamfara, wadda rikicin ƴan bindiga ya yi ƙamari.
A baya-bayan nan dakarun Najeriya sun matsa ƙaimi wajen kai wa ƴan fashin daji farmaki, a wani yunƙuri na kawar da matsalar tsaro a arewa maso yammacin ƙasar.
Sai dai duk da haka ƙauyuka da dama a jihar ta Zamfara, da wasu jihohin masu maƙwaftaka, kamar Sokoto da Katsina na ci gaba da fuskantar hare-haren na ƴan fashin daji.
Jam'iyyar APC a Osun ta ce ba za ta shiga zaɓen ƙananan hukumomin da za a yi a jihar, a ranar Asabar, 22 ga Fabrairu ba.
Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da jam'iyyar ta fitar a ranar 17 ga Fabrairu, wadda sakataren watsa labaran jam'iyyar, Alao Kamoruddeen ya fitar, sannan ya aika zuwa ga hukumar zaɓen jihar mai zaman kanta, OSSIEC.
Wasiƙar, wadda NAN ta gani a ranar Alhamis a Osogbo, ta nuna cewa APC ba za ta shiga zaɓen ba ne lura da hukuncin kotun ɗaukaka ƙara, wanda ya mayar da shugabannin ƙananan hukumomi da kansilolinsu aiki.
Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce yawan ƴan gudun hijirar da suka tsere zuwa Burundi sakamakon rikici a gabashin Kongo ya kai 30,000.
Burundi mai fama da matsin tattalin arziƙi, na fuskantar ƙwararar mutanen da suka rasa muhallansu irinsa na farko a shekaru 25.
Sojojin ƙasar 10,000 da aka jibge a gabashin Kongo don su taimaka a yaƙi da ƴan tawayen da Rwanda ke goyon baya sun janye, yayin da ƴan tawayen ke ƙara dannawa.
Dakarun Uganda sun tsallaka arewaci don karɓe ikon birnin Bunia.
Ana fargabar rikicin zai koma maimacin wanda ya faru a Kongo shekaru 25 da suka gabata, abin da ya haifar da asarar rayuka sakamakon yunwa da ɓarkewar cuta.
Kamfanin jirgin sama na Delta Air Lines da ke Amurka ya ce zai biya kowane fasinja da yake cikin jirginsu da ya faɗi a birnin Toronto na ƙasar Canada, kuɗi dala 30,000.
Jirgin ya samu matsala ne, inda ya faɗo a birnin Toronto, amma dukkan fasinjojin sun tsira da ransu, duk da cewa har yanzu ba a tabbatar da musabbabin faɗuwar ba.
Jirgin wanda yake ɗauke da fasinjoji 76 da ma'aikatan jirgin guda huɗu, ya taso ne daga birnin Minneapolis na Amurka, kafin ya faɗi a birnin na ƙasar Canada.
Ofishin lauyoyi na Rochon Genova ya ce wasu fasinjoji da iyalansu ne suka neme su, domin su bi musu kadi da neman diyya.
Lauya Vincent Genova ya ce suna fata a samu mashala "cikin sauƙi da zai yi wa kowa daɗi," inda ya ce waɗanda yake wakilta "sun ji raunuka har sai da suka yi jinya a asibiti."
A wani saƙon imel da ya tura wa BBC, Genova ya ce dala 30,000 somin-taɓi ne kamfanin zai bai wa fasinjojin, amma za a cire kuɗin daga cikin ainihin kuɗin diyyar da aka cimmawa daga baya.
A shekarar 2013, kamfanin jirgin Asiana ya biya fasinjojin da jirginsu ya faɗi a San Francisco dala 10,000 a matsayin diyyar farko.
Babbar kotu a Madrid ta samu tsohon shugaban hukumar ƙwallon ƙafar Sifaniya, Luis Rubiales da laifin sumbatar ƴar wasa ba tare da yardarta ba, a wasan ƙarshe na cin kofin Duniya ta mata.
Kotun ta kuma ci tararsa dala 10,000 saboda laifin, sai dai ta wanke shi bisa zargin tilastawa ƴar wasan.
A makon da ya gabata ne, Mista Rubiales ya faɗa wa kotu cewa Jenni Hermoso ta ba shi damar ya sumbaceta a lokacin da ya bayyana da na ''farin ciki'' bayan lashe gasar Kofin Duniya.
Tsohon shugaban mulkin sojin Najeriya, Janar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB), mai ritaya ya bayyana takaicinsa kan rushe zaɓen shugaban ƙasar na ranar 12 ga watan Yunin 1993.
Yayin da yake jawabi a wurin bikin ƙaddamar da littafin da ya rubuta kan tarihin rayuwarsa mai taken “A Journey in Service”, a Abuja, babban birnin ƙasar, IBB ya ce in da zai samu wata damar da ya tabbatar da zaɓen.
Zaɓen na June 12 - wanda manyan ƴantakara biyu suka yi kankankan, Mashood Abiola na jam'iyyar SDP da Bashir Usman Tofa na jam'iyyar NRC - Abiola ne ya yi nasara.
“Na yi nadamar rushe zaɓen June 12, na kuma ɗauki alhakin matakin - wanda aka ɗauka a zamanin mulkina, na kuma ɗauki hakan a matsayin kuskure.''
Kwamitin shirya babban taron ƙasa na Jamhuriyar Nijar ya bayar da shawarar samar da wa'adin riƙon ƙwarya na tsawon shekara biyar domin miƙa mulki ga zaɓaɓɓiyar gwamnatin farar hula.
An cimma hakan ne a babban taron ƙasa da aka kwashe tsawon mako guda ana gudanarwa a ƙasar, da a wani mataki na shirye-shiryen mayar da ƙasar kan tafarkin dimokraɗiyya.
A baya shugaban mulkin sojin ƙasar, Janar Abdourahamane Tchiani, ya alƙawarta mayar da ƙasar kan tafarkin dimokraɗiyya a cikin shekara uku.
A shekarar 2023 ne sojoji suka ƙwace mulkin Nijar, bayan hamɓarar da gwamnatin Mohamed Bazoum, inda suka bayar da hujja da taɓarɓarewar matsalar tsaro da rashin shugabanci nagari.
Sojoji sun ce an harbi wani mutum kai-tsaye bayan ya ci gaba da tunkarar inda suke duk da gargaɗin da suka yi masa.
Faransa ta miƙa wa hukukomin Ivory Coast sansanin sojinta ɗaya tilo da ke ƙasar, a wani mataki na kawo ƙarshen ayyukan sojojinta a ƙasar na tsawon gomman shekaru.
Ministocin tsaron ƙasashen biyu ne suka sanya hannu kan takardun miƙa sansanin, jim kaɗan bayan ɗaga tutar Ivory Caost a filin farenti na sansanin.
Ministan tsaron Ivory Coast Tene Birahima Ouattara ya ce matakin wani sabon babi ne a ƙawancen da ke tsakanin ƙasashen biyu.
Yayin da shi kuma takwaransa na Faransa, Sebastien Lecornu ya ce sauyi za a samu a wanzuwar Faransa a Ivory Coast, ba shuɗewa ba, inda ya bayyana bikin miƙa sansanin a matsayin wani mataki na tarihi.
Sansanin mai girman eka 570 da ke kusa da Abidjan, babban birnin ƙasar ya kasance wani muhimmin wuri a harkar tsaron ƙasar tun shekarar 1987, inda ya taimaka wajen daidaita ƙasar - wadda ke kan gaba a arzikin cocoa a duniya - bayan juye-juyen mulki da tashin hankalin da ya ɓarke a ƙasar bayan 2000.
An kuma sauya wa sansanin suna zuwa 'Thomas d'Aquin Ouattara'- sunan babban hafsan sojin ƙasar na farko - da aka sanya hotonsa a sansanin domin girmamawa a gare shi.
Faransa na sake fasalta alaƙar sojinta da ƙasashen Afirka bayan korar dakarunta daga ƙasashen Mali da Burkina Faso da kuma Nijar - inda sojojin da ke adawa da Faransa suka ƙwace mulki.
Kusan sojoji 1,000 ne Faransa ta girke a sansanin domin taimaka wa dakarun ƙasar wajen yaƙi da masu iƙirarin jihadi da ke ƙaddamar da hare-hare a wasu sassan ƙasashen yammacin Afirka.
To sai dai ana sa ran kimanin sojoji 100 za su ci gaba da zama domin bayar da horo da taimaka wa ayyukan wanzar da zaman lafiya.
Alaƙar soji tsakanin ƙasashen biyu ta faro ne tun shekarar 1961 lokacin da suka sanya hannu kan yarjejeniyar soji, bayan samun ƴancin kan ƙasar, yayin da alaƙar ƙasashen biyu ta soma tun zamanin mulkin mallaka.
Tsoffin shugabannin Najeriya da na ƙasashe masu maƙwabtaka da sauran masu faɗa a-ji a ƙasar suna birnin Abuja inda ake taron ƙaddamar da littafin tarihin tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya, Janar Ibrahim Badamasi Babangida.
Bikin wanda ya samu halartar tsoffin shugabannin Najeriya da suka haɗa da Janar Yakubu Gowon da janar Olusegun Obasanjo da Abdussalami Abubakar da kuma tsoffin shugabannin ƙasar Ghana, Nana Akufo Addo da na Sierra Leone Arnest Bai Koroma, na son samar da wata gidauniya da za ta tallafa wa al'ummar Najeriya musamman marasa ƙarfi.
Littafin mai shafi fiye da 400 da janar Babangida ya rubuta da hannunsa ya yi waiwaye kan rayuwar tsohon shugaban ƙasar daga yarintarsa a matsayin maraya har zuwa rayuwarsa ta makaranta da aikin soji inda ya zama shugaban ƙasa.
Da yake yinbitar littafin, tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya ce littafin ya yi cikakken bayani kan juyin mulkin soji da irin rawar da janar Ibrahim Babangidan ya taka.
A karon faro janar Babangida a cikin littafin ya amince da cewa Cif Mashood Abiola shi ne ya ci zaɓen da aka rushe a ranar 12 ga watan Yunin 1993.
"Lallai Mashood Abiola shi ne ya lashe zaɓen shugaban ƙasa a 1993 bayan da ya samu ƙuri'u fiye da miliyan takwas inda ya samu nasara a kan Bashir Othman Tofa na jam'iyyar NRC mai ƙuri'a fiye da miliyan biyar." In ji Janar Babangida a cikin littafin da ya rubuta da kansa.
Abdulsamad Isiyaka Rabi'u shugaban rukunin kamfanonin BUA da Janar Theoplus Ɗanjuma wanda aka wakilta suka jagoranci ƙaddamar da littafin da ɗakin karatu.
Yayin da Abdussamad ya bayar da kyautar naira biliyan biyar ga ginin ɗakin karatun, shi kuma janar Ɗanjuma ya sanar da bayar da naira biliyan uku, inda shi kuma Alhaji Aliko Ɗangote ya sanar da naira biliyan takwas.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio ya bayar da naira miliyan 50 inda shi kuma mataimakin shugaban majalisar ya sanar da naira miliyan 20.
Rundunar sojin Isra'ila ta saki hotunan yadda dakarunta suka karɓi gawarwakin Isra'ilawan da Hamas ta saki.
Gawarwakin lulluɓe da tutar Isra'ila za a wuce da su zuwa cibiyar bincike domin tantance abin da ya yi sanadin mutuwarsu.
Ba a dai bayyana wurin da aka ɗauki hotunan ba. Dakarun IDF ɗin ne dai suka karɓi gawarwakin da safiyar yau a Gaza daga hannun Red Cross kafin su wuce da su zuwa Isra'ila.
Sojojin Isra'ila sun ce gwarwakin Isra'ilawan da Hamas ta saki yau a Gaza sun isa ƙasar.
Sojojin na Isra'ila - waɗanda suka ɗauko gawarwakin za su wuce da su zuwa cibiyar bincike ta Abu Kabir da ke Jaffa domin tabbatar da gawarwakin.
Cikin wata sanarwa da rundunar sojin ta fitar, ta ce tana tare da iyalan gawarwakin a wannan lokaci na alhinin.
Sanarwar kasashen ta deba lokaci ga Isra'ilawa da kuma Palasdinawa da su sake dawowa da tattaunawa cikin makonni hudu, su kuma cimma wata yarjejeniyar zaman lafiya zuwa karshen shekarar 2012.
Amma sanarwar bata ce komai ba dangane da matsugunan da yahudawa 'yan kama wuri zauna suke giniwa.
Haka kuma sanarwar ba tayi kira ga samar da wata kasa ta Palasdinawa ba, tare da yin la'akari da iyakokin da aka shata kafin yakin shekarar 1967,
Wadannan kuma sune irin sharuddan da Palasdinawan suke cewa lallai sai an cimma su , kafin su dawo da duk wata tattaunawa.
Wasu jami'an Palasdinawa dai sun bayyana wannan kira na Amurka da cewar bashi da wani amfani.
Amurkawa dai sun lashi takobin hawa kujerar naki a madadin Isra'ila, dangane da bukatar da Palasdinawa suke shigar.
Kwamitin sulhu na majalisar dinkin duniya dai zai gana a ranar litinin domin ya soma duba bukatar da Palasdinawa suka shigar, zai kuma dauki wasu 'yan makonni yana yin wannan aiki
- Gwamnatin tarayya ta kushe kashe palasdinawa 58 da Isra'ilawa sukayi
- Dole ne gwamnatin Isra'ila ta rage amfani da karfi ga farar hula marasa makamai da kuma yara
- Mutane 1,000 ne suka samu raunuka a sakamakon karo da sukayi
Abuja tayi Allah wada da kisan falastinawa har 58 masu zafin kai ga IsrailaAsali: FacebookGwamnatin tarayya ta kushe palasdinawa marasa makamai guda 58 da suka hadu da Isra'ilawa a yankin Gaza
Ma'aikatar kula da harkokin waje ta bayyana damuwar Gwamnatin tarayya akan kisan
"Dole ne gwamnatin Isra'ila tayi kokarin hana amfani da karfi ga farar hula marasa makamai
hadi da yara da kuma mutunta hakkin Dan adam na palasdinawa da kuma dokokin kasashen duniya"
DUBA WANNAN: Hanyoyin magance Shianci a Najeriya
Ofishin dillancin labarai yace ma'aikatar lafiya ta Gaza tace palasdinawa 58 aka kashe kuma kusan mutane 1,000 ne suka samu raunuka daban daban
sun maida martanin yunkurin gangancin da aka kawo musu ne tare da tsallake iyaka don kawo hari ga Isra'ila
Sojin Isra'ila sunce uku daga cikin palasdinawa da aka kashe
an kama su ne suna kokarin daga abubuwa masu fashewa
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/hausa.legit.ng
Twitter: https://twitter.com/hausa.legit.ng
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari
The Technological Institute of the Philippines (T.I.P.) has developed pollution-powered battery lights that also clean lakes as they are used by fisherfolk
The Department of Science and Technology (DOST) report on the T.I.P
described the iLAWA as a battery technology using recycled aluminum that lights up when submerged underwater
Derived from the Filipino phrase ilaw mula sa lawa (light from the lake)
iLAWA gets its power from the electrolytes in the water
the battery cleans the water in the lake by removing its phosphate content that comes from agricultural and residential runoffs
research team composed of engineers Niel Jon Carl Aguel
first conceptualized iLawà in 2016 to address energy-related problems that the island of Talìm Island in the middle of Laguna Lake has been experiencing
Their earliest prototype received recognition in 2017
bagging them an award from a non-government organization advocating sustainable energy
Seeing the potential of this renewable energy (RE) innovation
team pushed for its further enhancement and has successfully received funding support from the Department of Science and Technology’s (DOST’s) TECHNICOM Program for prototype development
The project was monitored by the DOST-Philippine Council for Industry
Energy and Emerging Technology Research and Development (DOST-PCIEERD)
the team was able to optimize the prototype with its cell volume and mass reduced by 90% and 73%
These technical improvements led to greater potential uses that require higher electrical power levels
the team behind iLawà has forged several partnerships among material suppliers for the commercialization phase and technology adopters such as the Federation ng Mangingisda ng Bayan ng Binangonan
a fisherfolk cooperative that operates in Barangay Ithan
municipality of Binangonan in the province of Rizal
team envisions that the widespread adoption of iLawà will consequently promote aluminum recycling and help remediate polluted lake waters
The release of phosphates through chemical reactions in the battery will then improve water quality
it will contribute in minimizing fish kills in lakes and enhance the fishing livelihood in the towns surrounding the lake
“The conscious efforts of T.I.P to boost the livelihood of Filipino fisherfolks by developing a durable
not only will TIP’s technology produce clean energy but also improve lake environments
We look forward to seeing iLawà light up Philippines’ aquacultural areas
T.I.P, a USAID-recognized Model Career Center, has also teamed up with DOST to develop road safety training software for truck drivers
SEND CHEERS in the comments below to the Technological Institute of the Philippines for developing pollution-powered battery lights that can clean lake water
Good News Pilipinas is celebrating its 15th Anniversary in 2021 by giving away prizes! Subscribe to our Good News Pilipinas! TV YouTube channel and enter the raffle by sending us an email to editor@goodnewspilipinas.com
Join the GoodNewsPilipinas.com VIP list and get your daily dose of sunshine and Pinoy Pride
Unwrap stories that put Filipino awesomeness in your life
CLICK the subscribe button for our e-newsletter and turn your inbox into a fiesta of feel-good news
Good News Pilipinas is a news and information website that highlights the good in the Filipino and the Philippines
daruruwan jama'a ne suka gudanar da gangami a kan manyan titunan birnin Tunis domin nuna rashin amincewa da ziyarar wasu yahudawan Isra'ila 'yan yawo bude a kasar
Al'ummar kasar Tunisia dai suna kallon wadannan yahudawa amatsayin yan leken asirin Isra'ila a cikin kasarsu
a kan haka suka bukaci da a gagaguta fitar da su kasar
daruruwan mutane sun daga totocin papastine
tare da taken nuna goyon bayan ga falastinawa
da kuma yin Allawadai da zaluncin Isra'ila a kan al'ummar palastine
3819595
Malaika Arora has often caught the fancy of netizens who seem hell bent on decoding the reason behind her walk and for several other bizarre reasons. But, this time, it seems the limelight has been taken by the actress' clothes. On Saturday, February 18, the 'Chaiyya Chaiyya' girl was spotted by the shutterbugs while coming out of her makeup van in a stunning ensemble.
The diva looked stunning as she flaunted her formal look. Malaika was decked up in a white bra with a plunging neckline along with a pastel blue oversized blazer. The actress paired it up with matching pastel blue formal trousers. Though she looked quite glamourous in the outfit, it seems many people didn't like it.
View this post on Instagram A post shared by Viral Bhayani (@viralbhayani)
Malaika Arora recently made her OTT debut with her own reality show titled 'Moving In With Malaika' which premiered on Disney + Hotstar
Malaika was trolled by her son Arhaan Khan who seems to be not that fond of his mother's dressing sense
and son Arhaan Khan for a lunch at her house
The episode is all fun and laughter till her 20-year-old boy decided to crack a joke on her mother's sexy outfit on the show
Arhaan said that she looked like a jail inmate and ended up comparing his mom's crop top with a table napkin
Malaika chose to wear a white and black top that matched the table napkins on her dining table with similar patterns of white and black horizontal strips
"You are looking like a prison inmate right now," and everyone started laughing