It’s time for the Uefa Champions League quarterfinal first legs and the two giants of Spanish football are determined to make a statement and reach the semifinals This Tuesday and Wednesday should be full of thrills with FC Barcelona taking on Borussia Dortmund at home in the Champions League and with Real Madrid travelling to London to face Arsenal Both these Spanish giants are confident of advancing Even if they each dropped points in their league matches over the weekend they both still harbour dreams of winning a treble since they're into the Copa del Rey final and battling for the LaLiga EA Sports title too REAL TAKE ON ARSENAL SEEKING THEIR FIRST EVER WIN AGAINST THE GUNNERS The first of these matches is coming up on Tuesday April 8th at the Emirates Stadium in London where Real Madrid will take on Arsenal after they managed to overcome Atlético de Madrid in the previous round advancing on penalties after a 2-2 aggregate score The kings of Europe have been fairly consistent this season Not only did they advance away at Atlético de Madrid Brest and Manchester City on the road to get this far Mikel Arteta’s Arsenal have been strong at home this season winning all four of their home matches in the league phase before drawing 2-2 at home in the last round against a PSV Eindhoven side they had already thrashed 7-1 away The Gunners are dreaming of winning their first Champions League title and that 9-3 aggregate result in the Last 16 was a statement win They’re second in the Premier League right now and have been buoyed by Bukayo Saka’s return from injury especially as he scored just six minutes after returning from his 100 days out so that’s a big blow for The Gunners’ defence Real Madrid enter this tie after enjoying a knockout tournament success the previous midweek, overcoming Real Sociedad with a 4-4 second leg draw at home after extra in the Copa del Rey, reaching the final of that tournament. Carlo Ancelotti can call on so many great forwards, capable of scoring at any moment, as he has Rodrygo, Vinícius and Kylian Mbappé, with the Frenchman already having scored a hat-trick against an English side this season, doing so against Manchester City in the playoff round. Yet, Real Madrid haven’t ever beaten, or even scored, against Arsenal. They have met only twice in European competition, in the Last 16 of the 2005/06 Champions League, when Arsenal eliminated Real Madrid after winning 1-0 at the Bernabéu thanks to a memorable goal from Thierry Henry and then progressing with a goalless draw at Highbury. BARCELONA TAKE ON DORTMUND IN MONTJUÏC STILL UNBEATEN IN 2025 Another huge match this round is FC Barcelona v Borussia Dortmund on Wednesday April 9th. Los Culés are enjoying an exceptional season under the guidance of Hansi Flick and the LaLiga EA Sports leaders remain undefeated in all competitions in 2025, the only team in the five major European leagues to boast such a record. In their last Champions League appearance, the Catalan outfit eliminated Benfica 4-1 on aggregate in the Last 16, with key performances from players such as Wojciech Szczęsny, an unbeatable wall who has gone 20 games unbeaten, and Raphinha, the current top scorer in the Champions League with 11 goals. The Catalan club have never lost to Borussia Dortmund in European competition. Since 2019, they’ve met three times, with Barça winning twice and drawing once. This season, they met in Germany already in the league phase, a 3-2 victory for Los Culés. Overall this European season, it has been a success for Barça so far. They may have lost to Monaco in their first game, but have since gone nine unbeaten, for eight wins and a draw. Moreover, the Catalans have been strong at home this European campaign, where they have only dropped points once, a draw against Atalanta on the last day of the league stage. Meanwhile, Borussia Dortmund have been up and down, losing three times already in the competition. Robert Lewandowski will also be in the spotlight in this tie, not only because he is the second-top scorer in the five major leagues with his 25 goals, but also because of his past in Dortmund where he made a name for himself. In his four seasons there, he scored 103 goals in 187 games. Today, he dreams of winning a Champions League with FC Barcelona, and that mission continues on Wednesday. By Oumar Diallo The recent arrest of French national is yet another worrying signal of the ongoing destabilisation of the Sahel region The incident raises many questions about France’s role in the affairs of West African countries especially in light of growing allegations of the use of intelligence services to undermine stability Niger Television is already making harsh accusations against France which local experts say is waging a “communications war” against the country “We will never cease to denounce ploys to destabilise Niger and In addition to the communications war it is waging against us France is continuing to roll out its plans through its DGSE intelligence service” the media outlet stated the evidence of destabilising actions is becoming increasingly clear This is not the first time that France’s actions in the region have been criticised. At the end of October, a Paris-led covert operation» was uncovered in the Sahel New DGSE agents operating under false names were identified sources close to the military in Niamey shared information that among those agents are those operating in Côte d’Ivoire These individuals were reportedly supplying information to the militants in order to maintain the difficult security situation in the region It should be noted that the accusations against French agents have a long history. The authorities of Burkina Faso have previously stated the possible role of French intelligence agents in attempts to destabilise the situation in the country UPDATE NEWS: Nigerians can now earn US Dollars through domain flipping, buy domain names for cheap and have it resold to earn up to $15,000. Join Daily Trust WhatsApp Community For Quick Access To News and Happenings Around You. Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi tsohon babban hafsan sojin saman Najeriya LaftanaR Janar Taoreed Lagbaja da lambar CFR Bola Tinubu wanda ya halarci taron jana'izar marigayin ranar Juma'a a Abuja ya bayyana Taoreed da mutumin da ya zama manuniyar irin nagartar jagoranci a aikin sojin Najeriya Ƙungiyoyin kare haƙƙin ɗan'adam sun zargi gwamnatin Azerbaijan da yin amfani da taron COP29 wajen murƙushe masu fafutikar kare muhalli da sauran 'yan adawar siyasa Wannan ce shekara ta uku a jere da ake zargin ƙasar da ke karbar baƙuncin taron sauyin yanayi da muzgunawa da hana masu fafutikar dama Ƙungiyar 'Climate Action Network' - gamayyar ƙungiyoyin rajin kare muhalli kusan 2,000 - ta shaida wa BBC cewa kare fararen hula na da matuƙar muhimmanci ga duk ƙasashen da ke son samun cigaba a fannin sauyin yanayi Gwamnatin Azerbaijan ta yi watsi da iƙirarin tana mai cewa gwamnatin ba ta tsare da kowane irin fursunan siyasa >>>>Cikakken labari>>>> Batun ƙaryar shekarun haihuwa tsakanin ma'aikatan Najeriya shi ne ya zamo abin tattaunawa a ƙasar tun bayan da majalisar kula da harkokin shari'a ta Najeriya wato NJC ta bayar da shawarar yi wa wasu manyan alƙalai biyu ritaya saboda laifin yin ƙarya a shekarunsu na haihuwa National Judicial Council (NJC) ta ce ta gano Alƙalin Alƙalai na jihar Imo T da shugaban kotunan shari'ar Musulunci na jihar Yobe Babagana Mahdi sun aikata laifi Haka nan majalisar ta ɗauki mataki kan wasu alƙalan da suka haɗa da na yin gargaɗi da kuma saka musu ido bisa laifuka daban-daban da suka aikata Ana dai alaƙanta ƙaryar shekaru tsakanin ma'aikata a Najeriya da wasu dalilai manya guda biyar kamar haka: >>>>>Cikakken labari>>>>> Senzo Mchuni ya ziyarci wurin haƙar ma'adinan da ake tunanin sama da mutane 4,000 sun ki fito wa saboda tsoron kame Mahukunta sun bayyana su a matsayin masu laifi bayan an hana shigar musu da abinci da ruwan sha da nufin a tilasta musu fito wa Rahotannin sun bayyana cewa da dama daga cikin su sun zo ne daga makwabtan ƙasashe da suka haɗa da Mozambique Kotun kolin Najeriya ta ƙori ƙarar da wasu manyan alkalai na jihohi suka shigar inda suke kalubalantar dokar da ta kafa hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC Tawagar alkalai mai mambobi bakwai da alkali Uwani Abba Aji ta jagoranta sun amince da ƙorar ƙarar saboda ba ta cancanci a saurare ta ba Ƙarar wadda alkalai na jihohi 16 suka shigar Yayin da wasu jihohi suka janye daga ƙarar wasu sun ki yin haka inda suka ce za su kalubalanci lamarin Jihohin da suka shigar da ƙarar sun haɗa da Ondo da Edo da Oyo da Ogun da Nasarawa da Kebbi da Sokoto da Jigawa da Enugu da Benue da Anambra da Filato da Cross River da kuma Niger Sai dai a lokacin sauraron ƙarar ranar 22 ga watan Oktoba jihohin Imo da Bauchi da kuma Osun su ma sun shiga cikin ƙarar yayin da Anambra da Ebonyi da kuma Adamawa suka sanar da janye wa daga ƙarar ya ce waɗanda lamarin ya rutsa da su sun haɗa da shugaban jami'an tsaro na civil defence a yankin Ma'aikatar lafiya ta Lebanon ta yi Alla-wadai da mummunan harin Sojojin Isra'ila ba su ce uffan ba kan harin waɗanda ma'aikatar lafiya ta Lebanon ta kwatanta da mai muni Rahotanni sun bayyana cewa sabon harin Isra'ila a ƙauyukan da ke kudancin Beiruta ya lalata gine-gine Majalisar kula da harkokin shari'a a Najeriya ta bayar da shawarar yi wa wasu manyan alƙalai biyu ritaya saboda laifin yin ƙarya a shekarunsu na haihuwa National Judicial Council (NJC) ta ce ta gano Alƙalin Alƙlai na jihar Imo T binciken NJC ya gano alƙalin alƙalan na Imo na da ranakun haihuwa biyu na 27 ga watan Oktoban 1956 da 27 ga Oktoban 1958 yayin da shi kuma shugaban kotunan shari'a na Yobe yake da kwanan wata har uku daban-daban Bisa wannan dalili ne majalisar ta ce ta bai wa gwamnatin jihar Imo da ke kudancin Najeriya shawarar yi wa Mai Shari'a Chikeka ritayar dole tare da ƙwace albashin da ya karɓa tun daga ranar 21 ga watan Oktoban 2021 majalisar ta bai wa gwamnatin jihar Yobe shawarar yi wa Mai Shari'a Babagana Mahadi ritaya ta tilas wadda ya kamata ya yi tun shekara 12 da suka wuce sannan kuma ya dawo da albashin da ya karɓa na tsawon waɗannan shekarun Duk da cewa an fara gudanar da binciken tun kafin shugabar majalisar kuma alƙaliyar alƙalai ta Najeriya Kekere-Ekun ta samu muƙamin matakan sun yi daidai da alwashin da ta ɗauka na dawo kima da martabar ɓangaren shari'a a Najeriya Lamarin na zuwa ne yayin da ƙungiyoyi da 'yan gwagwarmaya ke caccakar Ministan Abuja Nyesom Wike saboda bai wa wasu alƙalai 40 kyautar gidaje abin da ya ce manufa ce ta gwamnatin Bola Tinubu yake aiwatarwa An fara shirye-shiryen binne tsohon babban hafsan sojin ƙasa na Najeriya a Abuja Gwamnatin Najeriya ta ce babban hafsan sojin na ƙasa ya rasu ranar ne 5 ga watan Nuwamba bayan fama da rashin lafiyar da ba a bayyana ba an fara raɗe-raɗin cewa babban hafsan ya rasu a sanadiyar cutar kansa a wani asibiti a ƙasar waje inda masu yaɗa maganganun suka riƙa cewa an ɓoye rasuwar ne saboda masu rububin neman maye gurbinsa Za a rufe dukkan makarantu firamare a birnin Delhi na ƙasar Indiya saboda gurɓacewar iska,a cewar jami'ai ya ce za a koma ɗaukar darussa ta intanet har sai abin da hali ya yi saboda hazo da ya mamaye birnin Delhi da makwabtan birane na fuskantar gurɓacewar iska waɗanda aka ce barazana ne ga lafiyar mutane wanda hukumar lafiya ta duniya ta ce shi ne mataki da ake so na iska mai lafiya Delh da wasu jihohi da ke arewacin ƙasar ta Indiya na fuskantar hazo lokacin bazara saboda ƙaruwar yanayi da iska mara kyau da kuma gurɓataccen iska ababen hawa ke fitar wa An girke ƴansanda a faɗin jihar Ondo gabanin zaɓen gwamnan jihar da za a gudanar gobe Asabar Ƴansandan riƙe da makamansu na ta sintiri don tabbatar da tsaro da kuma ganin komai ya tafiya cikin tsakani Rundunar ƴansandan Najeriya dai ta ce a shirye take tsaf domin daƙile duk abin da zai kawo barazana yayin zaɓen Gwamnatin mulkin sojin jamhuriyar Nijar ta ce ta kama wani da take zargin ɗan leƙen asirin Faransa da ke zaune a ƙasar Kafar talabijin ɗin ƙasar Tele Sahel ya ruwaito cewa wanda ake zargin ya shiga ƙasar ba bisa ka'ida ba ranar 12 ga watan Nuwamba a hanyar amfani da fasfo ɗin ƙasar Romania Amma kwana guda bayan shigarsa ƙasar aka kama shi Kafar talabijin ɗin ba ta yi wani ƙarin bayani ba kan mutumin da aka kama Wani shafi mai wallafa labarai kan ayyukan gwamnatin mulkin sojoji a Nijar da Mali da kuma Burkina Faso AES ya kwatanta kama Barcea a matsayin wani koma baya ga Faransa "Kamen yana ƙara nuna zarge-zarge da gwamantin Nijar ɗin ta sha yi wa Faransa wanda ta ce tana son wargaza ƙasar da kuma janyo ruɗani a faɗin yankin Sahel," in ji shafin na AES Ta ce duk da Faransa ta sha musanta zarge-zargen amma ana ƙara samun hujjoji da ke nuna cewa Paris ɗin na yaƙin sunkuru kan Nijar ta hanyar yaɗa labaran karya da kuma sauran abubuwa Al'ummar jihar Ondo na shirin fita rumfunan zaɓe ranar Asabar 16 ga watan Nuwamba harkokin kasuwanci da na yau da kullum na ci gaba da tafiya cikin tsanaki ya ruwaito cewa harkoki na tafiya yadda ya kamata ba tare da wata matsala ba A ranar Asabar ne za a gudanar da zaɓen gwamnan jihar Ondo da ke yankin kudu maso yammacin Najeriya Jihar Ondo na daga cikin jihohin ƙasar ba a gudanar da zaɓukansu lokaci guda da na sauran jihohi Zaɓen na zuwa ne wata 11 bayan rasuwar tsohon gwamnan jihar wanda ya shafe tsawon lokaci yana da fama da jinya INEC ta ce mutum miliyan 2,053,061 ne suka yi rajistar zaɓe a faɗin jihar yayin da matasa ke da kasi 35.41 cikin 100 na waɗanda suka yi rajistar zaɓen >>>>>>>cikakken labarin>>>>>>